< Zabura 101 >
1 Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
Ho saboeko ty fiferenaiñañe naho ty fizakàn-to, Ihe ry Iehovà ro isaboako
2 Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
Hambenako ty lalan-kavañonañe; ombia irehe te homb’amako? Handenako an-kazavàn-troke an-trañoko ao.
3 Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
Tsy ampipohako raha tsy manjofake aolo’ o masokoo. hejeko ty sata’ o mpiolao; tsy hipitek’ amako zay.
4 Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
Hitotse ahy ty tro mirioñe; hamoeako ze atao raty.
5 Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
Ze mifosa ondatio, ie ty harotsako; hejeko ty maso miengeñe naho ty troke mikoìboke.
6 Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
Amo migahiñe an-tane atoio o masokoo, hiharoa’ iareo fimoneñañe, hitoroñe ahy ty mañavelo an-kahiti’e.
7 Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
Tsy hitobok’ an-trañoko ao ty mitolom-pamañahiañe; tsy ho tambatse aolo’ o masokoo ty mpivolam-bande.
8 Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.
Ho zamaneko boa-maraindray o lo-tserek’ amy taneio; haitoako ami’ty rova’ Iehovà o mpitolon-katsivokarañeo.