< Zabura 100 >

1 Zabura ce. Don yin godiya. Ku yi sowa don farin ciki ga Ubangiji, dukan duniya.
Hlabelelani iNkosi ngokuthaba, mhlaba wonke.
2 Yi wa Ubangiji sujada da murna; ku zo gabansa da waƙoƙin farin ciki.
Ikhonzeni iNkosi ngenjabulo, wozani phambi kwayo ngokuhlabela ngentokozo.
3 Ku san cewa Ubangiji shi ne Allah. Shi ne ya yi mu, mu kuwa nasa ne; mu mutanensa ne, tumakin makiyayarsa.
Yazini ukuthi iNkosi inguNkulunkulu. Yiyo eyasenzayo, njalo ayisithi: singabantu bayo lezimvu zedlelo layo.
4 Ku shiga ƙofofinsa da godiya filayen gidansa kuma da yabo; ku gode masa ku kuma yabi sunansa.
Ngenani emasangweni ayo ngokubonga, emagumeni ayo ngokudumisa. Ibongeni, lidumise ibizo layo.
5 Gama Ubangiji yana da kyau kuma ƙaunarsa madawwamiya ce har abada; amincinsa na cin gaba a dukan zamanai.
Ngoba iNkosi ilungile; umusa wayo uhlezi kuze kube nininini, leqiniso layo esizukulwaneni lesizukulwana.

< Zabura 100 >