< Zabura 100 >

1 Zabura ce. Don yin godiya. Ku yi sowa don farin ciki ga Ubangiji, dukan duniya.
Ihubo. Elokubonga. Hlokomani ngentokozo kuThixo, mhlaba wonke.
2 Yi wa Ubangiji sujada da murna; ku zo gabansa da waƙoƙin farin ciki.
Mkhonzeni uThixo ngenjabulo; wozani phambi Kwakhe ngezingoma zokuthokoza.
3 Ku san cewa Ubangiji shi ne Allah. Shi ne ya yi mu, mu kuwa nasa ne; mu mutanensa ne, tumakin makiyayarsa.
Yazini ukuthi uThixo unguNkulunkulu. Nguye owasenzayo, singabantu bakhe, izimvu zedlelo lakhe.
4 Ku shiga ƙofofinsa da godiya filayen gidansa kuma da yabo; ku gode masa ku kuma yabi sunansa.
Ngenani emasangweni akhe ngokubonga lemagumeni akhe ngokudumisa; mbongeni lidumise ibizo lakhe.
5 Gama Ubangiji yana da kyau kuma ƙaunarsa madawwamiya ce har abada; amincinsa na cin gaba a dukan zamanai.
Ngoba uThixo ulungile lothando lwakhe lumi kuze kube phakade; ukuthembeka kwakhe kumi kuzozonke izizukulwane.

< Zabura 100 >