< Zabura 10 >

1 Don me, ya Ubangiji, kake tsaya can da nesa? Me ya sa kake ɓoye kanka a lokutan wahala?
Kathutkung: Panuekhoeh Oe BAWIPA, bangkongmaw ahlanae koe na kangdue. Bangkongmaw runae tueng nah na kâhro.
2 Cikin fariyarsa mugun mutum yakan cuci marasa ƙarfi, waɗanda yake kama cikin makircin da ya shirya.
Tamikathoutnaw ni kâoupnae lahoi tami karoedengnaw hah a rektap awh. A sak awh e ni amamouh letlang man naseh.
3 Yakan yi taƙama da ƙulle-ƙullen zuciyarsa; yana albarkaci mai haɗama yana kuma ƙin Ubangiji.
Tamikathoutnaw teh amamae lungngainae dawk ouk a kâoup awh. Kahounlounnaw ni BAWIPA a hnoun awh teh, a dudam awh.
4 Cikin ɗaga kai mutum ba ya neman Allah; cikin tunaninsa ba ya ba da wata dama saboda Allah.
Tamikathoutnaw ni kâoupnae lahoi Cathut tawng ngai awh hoeh. A pouknae dawkvah, Cathut awm hoeh ati awh.
5 Hanyoyinsa kullum sukan yi nasara; yana da girman kai kuma dokokinka suna nesa da shi; yakan yi wa dukan abokan gābansa duban reni.
Lawkcengnae teh ahni hoi ahla arasang dawkvah, a tarannaw pueng hah a dudam.
6 Yakan ce wa kansa, “Ba abin da zai girgiza ni; kullum zan yi murna ba zan taɓa shiga wahala ba.”
A lungthung hoi, kâhuen mahoeh, nâtuek hai runae kâhmo mahoeh telah a pouk.
7 Bakinsa ya cika da zage-zage da ƙarairayi da kuma barazana; wahala da mugunta suna a ƙarƙashin harshensa.
A pahni teh thoebonae, dumnae hoi repcoungroenae lawk hoi akawi. A lai rahim vah runae hoi payonnae teh ao.
8 Yakan yi kwanto kusa da ƙauyuka; daga kwanton yakan kashe marar laifi. Yana kallon waɗanda za su shiga hannunsa a ɓoye.
Kho tangkuem lampawp koe a tahung teh, tami ni hmuhoehnae koe yonnae ka tawn hoeh e naw hah a thei awh. Tami ka roedeng e hah arulahoi a pawp awh.
9 Yakan yi kwanto a ɓoye kamar zaki. Yakan yi kwanto don yă kama marasa ƙarfi; yakan kama marasa ƙarfi yă ja su cikin ragarsa.
Sendek ni a kâkhu dawk hoi a pawp e patetlah arulahoi tami ouk a pawp. Tami ka roedeng hah man hanlah a pawp. A tamlawk hoi a sawn toteh tami ka roedeng a kâman.
10 Yakan ragargaza waɗanda suka shiga hannu, su fāɗi; sukan fāɗi a ƙarƙashin ƙarfinsa.
Hottelah, karoedengnaw hah a thaonae lahoi rawp sak nahanlah, ka rahnoumca lah a tabo awh.
11 Yakan ce wa kansa, “Ai, Allah ya manta; ya rufe fuskarsa ba ya gani.”
A lungthung hoi, Cathut ni a pahnim toe. A minhmai hai a hro toe. Nâtuek hai hmawt mahoeh toe telah a pouk.
12 Ka tashi, Ubangiji! Ka hukunta miyagu, ya Allah. Kada ka manta da marasa ƙarfi.
Oe BAWIPA, thaw haw. Oe Cathut, na kut dâw haw. Kârahnoumnaw hah pahnim hanh.
13 Don me mugun mutum zai ƙi Allah? Don me yakan ce wa kansa, “Allah ba zai nemi hakki daga gare ni ba”?
Bangkongmaw tamikathoutnaw ni Cathut banglahai a noutna awh hoeh. A lungthung hoi, banglah pouk mahoeh ouk ati awh.
14 Amma kai, ya Allah, kana gani wahala da baƙin ciki; kana lura da yadda suke ɗaukansu a hannu. Marar taimako kan danƙa kansa gare ka; kai ne mai taimakon marayu
Hateiteh, lungreithai hoi runae teh na pakhingpalang teh, na kut hoi moipathung hanlah na hmu toe. Karoedengnaw, teh nang koe a kâhnawng awh teh, nang teh, na pa ka tawn hoeh naw kabawmkung lah na o.
15 Ka karye hannun mugaye da kuma mugun mutum; ka nemi hakki daga gare shi saboda muguntar da ba za a gane ba.
Tamikathoutnaw hoi tamikayonnaw e kut hah khoe pouh nateh, ceitakhai e awm laipalah, hawihoehnae pueng koung pâphue pouh haw.
16 Ubangiji Sarkin har abada abadin ne; al’ummai za su hallaka daga ƙasarsa.
BAWIPA teh a yungyoe hoi a yungyoe totouh siangpahrang doeh. A ram thung hoi miphunnaw koung a kahma awh.
17 Kakan ji, ya Ubangiji sha’awar mai shan wahala; kakan ƙarfafa su, ka kuma saurari kukansu,
Repcoungroe e hoi na pa ka tawn hoeh naw koevah, kângingnae sak hanelah, talai taminaw ni repcoungroe hoeh nahanelah,
18 kana kāre marayu da waɗanda aka danne, domin mutum, wanda yake na duniya kada ƙara haddasa wata razana.
BAWIPA, kârahnoumnaw e ngainae teh na panue teh, ahnimouh lawkceng hanelah na hnâ teh na pakeng pouh.

< Zabura 10 >