< Zabura 1 >

1 Mai farin ciki ne mutumin da ba ya aiki da shawarar mugaye ko yă yi abin da masu zunubi suke yi ko yă zauna tare da masu yin ba’a.
Блажен муж, що за радою несправедливих не ходить, і не стоїть на дорозі грішних, і не сидить на сиді́нні злорі́ків,
2 Amma yana jin daɗin bin dokar Ubangiji, kuma yana ta nazarinta dare da rana.
та в Зако́ні Господнім його насоло́да, і про Зако́н Його вдень та вночі він роздумує!
3 Yana kama da itacen da aka shuka kusa da maɓulɓulan ruwa, wanda yake ba da amfani a daidai lokaci wanda kuma ganyensa ba sa bushewa. Duk abin da yake yi, yakan yi nasara.
І він буде, як дерево, над во́дним потоком поса́джене, що ро́дить свій плід своєдчасно, і що листя не в'яне його, — і все́, що він чинить, — щасти́ться йому́!
4 Ba haka yake da mugaye ba! Su kamar yayi ne da iska take kwashewa.
Не так ті безбожні, — вони як полова, що вітер її розвіває!
5 Saboda haka mugaye ba za su iya tsayawa a shari’a ba, balle a sami masu zunubi a taron adalai.
Ось тому́ то не всто́ять безбожні на су́ді, ані грішники у зборі праведних, —
6 Gama Ubangiji yana lura da yadda adalai suke yin abubuwa, amma ayyukan mugaye za su kai su ga hallaka.
дорогу бо праведних знає Госпо́дь, а дорога безбожних загине!

< Zabura 1 >