< Zabura 1 >

1 Mai farin ciki ne mutumin da ba ya aiki da shawarar mugaye ko yă yi abin da masu zunubi suke yi ko yă zauna tare da masu yin ba’a.
Svētīgs tas cilvēks, kas nestaigā bezdievīgo runās, nedz stāv uz grēcinieku ceļa, nedz sēž mēdītāju biedrībā;
2 Amma yana jin daɗin bin dokar Ubangiji, kuma yana ta nazarinta dare da rana.
Bet kam labs prāts pie Tā Kunga bauslības, un kas Viņa bauslību pārdomā dienās, naktīs.
3 Yana kama da itacen da aka shuka kusa da maɓulɓulan ruwa, wanda yake ba da amfani a daidai lokaci wanda kuma ganyensa ba sa bushewa. Duk abin da yake yi, yakan yi nasara.
Jo tas ir kā koks stādīts pie ūdens upēm, kas savus augļus nes savā laikā, un viņa lapas nesavīst, un viss, ko viņš dara, tas labi izdodas.
4 Ba haka yake da mugaye ba! Su kamar yayi ne da iska take kwashewa.
Tā nav bezdievīgiem, bet tie ir kā pelus, ko vējš izputina.
5 Saboda haka mugaye ba za su iya tsayawa a shari’a ba, balle a sami masu zunubi a taron adalai.
Tāpēc bezdievīgie nepastāvēs sodā, nedz grēcinieki taisno draudzē.
6 Gama Ubangiji yana lura da yadda adalai suke yin abubuwa, amma ayyukan mugaye za su kai su ga hallaka.
Jo Tas Kungs pazīst taisno ceļu, bet bezdievīgo ceļš ies bojā.

< Zabura 1 >