< Zabura 1 >
1 Mai farin ciki ne mutumin da ba ya aiki da shawarar mugaye ko yă yi abin da masu zunubi suke yi ko yă zauna tare da masu yin ba’a.
POMAIKAI ke kanaka i hele ole ma ke aoia o ka poe aia. I ku ole hoi ma ka aoao o ka poe hewa, I noho ole hoi ma ka noho o ka poe haakei.
2 Amma yana jin daɗin bin dokar Ubangiji, kuma yana ta nazarinta dare da rana.
Aka, ma ke kanawai o Iehova kona olioli; A ma kona kanawai oia i manao ai i ke ao a me ka po.
3 Yana kama da itacen da aka shuka kusa da maɓulɓulan ruwa, wanda yake ba da amfani a daidai lokaci wanda kuma ganyensa ba sa bushewa. Duk abin da yake yi, yakan yi nasara.
E like no ia me ka laau i kanuia ma na kahawai, I hoohua mai i kona hua i kona manawa; A o kona lau hoi aole e mae; A o kona mea e hana'i e pono ana no ia.
4 Ba haka yake da mugaye ba! Su kamar yayi ne da iska take kwashewa.
Aole hoi e like me neia ka poe aia; Aka, ua like ia me ka opala i puehu i ka makani.
5 Saboda haka mugaye ba za su iya tsayawa a shari’a ba, balle a sami masu zunubi a taron adalai.
Nolaila, aole e ku ana ka poe aia ma ka hookolokolo ana, Aole hoi ka poe hewa iloko o ka ka poe pono anaina.
6 Gama Ubangiji yana lura da yadda adalai suke yin abubuwa, amma ayyukan mugaye za su kai su ga hallaka.
No ka mea, ua ike mai la o Iehova i ka aoao o ka poe maikai; Aka hoi, o ka aoao o ka poe hewa, e make ana no ia.