< Zabura 1 >
1 Mai farin ciki ne mutumin da ba ya aiki da shawarar mugaye ko yă yi abin da masu zunubi suke yi ko yă zauna tare da masu yin ba’a.
Nyasaye gwedho ngʼat ma ok lu pach joma richo, kata luwo yor joricho kata bedo e kom jojaro.
2 Amma yana jin daɗin bin dokar Ubangiji, kuma yana ta nazarinta dare da rana.
To chik Jehova Nyasaye ema more, kendo osiko oparo kuom chikene odiechiengʼ gotieno.
3 Yana kama da itacen da aka shuka kusa da maɓulɓulan ruwa, wanda yake ba da amfani a daidai lokaci wanda kuma ganyensa ba sa bushewa. Duk abin da yake yi, yakan yi nasara.
Ochalo gi yien mopidhi e bath aora, manyago olembe e kinde molemo chieke, kendo ma bedene ok ner. Gimoro amora motimo dhi maber.
4 Ba haka yake da mugaye ba! Su kamar yayi ne da iska take kwashewa.
Joma timbegi richo to ok chal kamano kata matin! Gin gichalo gi mihudhi, ma yamo tero.
5 Saboda haka mugaye ba za su iya tsayawa a shari’a ba, balle a sami masu zunubi a taron adalai.
Kuom mano joma timbegi richo ok nolo bura, adier, joricho ok nobedi e kanyakla mar joma kare,
6 Gama Ubangiji yana lura da yadda adalai suke yin abubuwa, amma ayyukan mugaye za su kai su ga hallaka.
nikech Jehova Nyasaye rango yor joma kare, to yor joma richo to biro kethore.