< Karin Magana 1 >
1 Karin maganar Solomon ɗan Dawuda, sarkin Isra’ila.
O NA olelo akamai a Solomona ke keiki a Davida ke alii o ka Iseraela.
2 Ga karin magana da za su taimake ka don samun hikima da horo; don ganewa kalmomi masu zurfi;
He mea ia e ike ai i ka noiau a me ke aoia mai, E hoomaopopo i na olelo e naauao ai;
3 don neman rayuwa ta horo da kuma ta hankali, kana yin abin da yake daidai, mai adalci da kuma wanda ya dace;
E loaa'i ka ike e akamai ai, Ma ka pono a me ka hoopono, a me ka pololei;
4 don sa marar azanci yă yi hankali, yă sa matasa su sani, su kuma iya rarrabewa,
E haawi i ka maalea i ka poe naaupo, A me ka ike, a me ka noonoo i ke kanaka ui.
5 bari masu hikima su saurara, su kuma ƙara ga saninsu, bari masu tunani kuma su sami jagora,
E hoolohe ka mea naauao, a mahuahua ka ike, E loaa no i ka mea i aoia'i ka ike o naauao ai;
6 don su fahimci karin magana da kuma misalai, kalmomi da kuma kacici-kacici masu hikima.
E ike i ka olelo akamai a me ka hoakaka ana o ia mea, I na olelo a ka poe naauao, a me ka lakou olelo pohihi.
7 Tsoron Ubangiji shi ne masomin ilimi, amma wawaye sun rena hikima da horo.
O ka makau ia Iehova, oia ka hoomaka ana o ka ike; A o ka naauao. a me ke aoia mai, ua hoowahawahaia e ka poe lapuwale.
8 Ɗana, ka saurari umarnin mahaifinka kada kuma ka ƙyale koyarwar mahaifiyarka.
E kuu keiki, e hooloke mai i ke ao ana a kou makuakane, Aole hoi e haalele i ke kanawai o kou maku wahine;
9 Za su zama kayan ado don su inganta ka da kuma sarƙar wuya don su yi wa wuyanka ado.
No ka mea, he mea nani ia no kou poo, He mau lei hoi no kou a-i.
10 Ɗana, in masu zunubi sun jarabce ka, kada ka yarda.
E kuu keiki, ina e hoowale wale mai ka poe hewa ia oe, Mai ae aku oe.
11 In suka ce, “Zo mu tafi; mu yi kwanton ɓauna, mu nemi wani mu kashe, mu fāɗa wa marasa laifi;
Ina lakou e olelo mai, E, e hele pu kakou, E hoohalua no ke koko, E hoohalua wale i ka mea hala ole;
12 mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol )
E moni ola ia lakou me he malu make, E moni okoa hoi e like me ka poe e haule ana i ka lua: (Sheol )
13 za mu sami dukiya masu daraja iri-iri, mu kuma cika gidajenmu da ganima;
E loaa ia kakou ka waiwai maikai he nui, E hoopiha i ko kakou mau hale me ka waiwai pio;
14 ka haɗa kai da mu, za mu kuwa raba abin da muka sato”
E hailona pu oe me makou i kou kuleana, I hookahi hipuu na kakou a pau:
15 ɗana, kada ka tafi tare da su, kada ka taka ƙafarka a hanyarsu;
E kuu kiekie e, mai hele pu oe mo lakou ma ke ala; E haalele kou wawae i ko lakou mau kuamoo;
16 gama ƙafafunsu kan yi sauri ga yin zunubi, suna saurin yin kisankai.
No ka mea, holo kiki ko lakou wawae i ka hewa, Wikiwiki hoi lakou i ka hookahe koko.
17 Ba shi da amfani a kafa tarko a idanun dukan tsuntsaye!
Make hewa no ke kau ana i ka hei, Ma ke alo o na mea eheu a pau.
18 Waɗannan irin mutane kansu suke kafa wa tarko; ba sa kama kome, sai rayukansu!
Moe malu lakou no ko lakou koko; Makaala hoi no na uhane o lakou.
19 Dukan waɗanda suke neman ribar da ba a samu a hanya mai kyau; ƙarshen wannan yakan ɗauke rayukansu.
Pela ka aoao o ka poe makee waiwai a pau, E kaili ana i ke ola o ka mea nona ia.
20 Hikima tana kira da ƙarfi a kan titi, tana ɗaga muryarta a dandalin taron jama’a;
Hea ae la ka naauao mawaho; Pane mai kona leo ma ke alanui;
21 tana kira da ƙarfi a kan tituna masu surutu, tana yin jawabinta a hanyoyin shiga gari.
Ma ka welau o na ala oia e kahea mai ai: Ma na kahua o na puka kulanakauhale kana olelo ana, I mai la,
22 “Har yaushe ku da kuke marasa azanci za ku ci gaba a hanyoyinku marasa azanci? Har yaushe ku masu ba’a za ku yi ta murna cikin ba’arku wawaye kuma ku ƙi ilimi?
Pehea ka loihi, e ka poe ike ole, E makemake ai oukou i ka naaupo? A oukou hoi, e ka poe hoowahawaha, E makemake ai i ka hoowahawaha ana? A o oukou, e ka poe naaupo, e inaina aku ai i ka naauao?
23 Da a ce kun saurari tsawatata, da na faɗa muku dukan abin da yake zuciyata in kuma sanar da ku tunanina.
E huli mai oukou i ka'u ao ana; Aia hoi e niuini aku au i ko'u Uhane maluna o oukou. E hoike aku hoi ia oukou i ka'u mau olelo.
24 Amma da yake kun ƙi ni sa’ad da na yi kira ba kuma wanda ya saurara sa’ad da na miƙa hannuna,
I ko'u wa i hea aku ai, hoole mai oukou; Kikoo aku la au i ko'u lima, aohe mea i manao mai;
25 da yake kun ƙi dukan shawarata ba ku kuma yarda da tsawatata ba,
Haalele oukou i ko'u mau manao a pau, Aole hoi oukou i makemake i ka'u ao ana:
26 Zan yi muku dariya sa’ad da masifa ta same ku, zan yi muku ba’a sa’ad da bala’i ya same ku,
Nolaila, i ko oukou popilikia e akaaka au, E hoowahawaha au i ka hiki ana o ko oukou makau;
27 sa’ad da bala’i ya sha kanku kamar hadiri, sa’ad da masifa ta share ku kamar guguwa, sa’ad damuwa da wahala suka mamaye ku.
A hiki mai ko oukou makau me he mea ino la, A hookokoke mai ko oukou popilikia me he puahiohio la, A loohia oukou e ka pilihua a me ke kaumaha:
28 “Sa’an nan za su kira gare ni amma ba zan amsa ba; za su neme ni amma ba za su same ni ba.
Alaila, e hea mai lakou ia'u, aole au e pane aku; E imi koke lakou ia'u aole e loaa mai;
29 Da yake sun ƙi sani ba su kuwa zaɓi tsoron Ubangiji ba,
No ka mea, hoowahawaha lakou i ka ike, A o ka makau ia Iehova, aole lakou i koho mai;
30 da yake ba su karɓi shawarata ba suka kuwa yi kunnen ƙashi ga tsawatata,
Aole o lakou makemake i ka'u ao ana; Manao ino hoi i ka'u mau olelo a pau.
31 za su sami sakayyar abubuwan da suka yi su kuma ƙoshi da sakayyar makircinsu.
Nolaila, e ai lakou i ka hua o ko lakou aoao iho, A ma ko ka manao ana o lakou e maona ai.
32 Gama rashin hankalin marasa azanci zai kashe su, rashin kulawar wawaye kuma zai hallaka su;
No ka mea, o ka haalele ana aku o ka poe naaupo, oia ko lakou pepehiia mai, A o ka noho nanea ana o ka poe lapuwale, o ko lakou make ia.
33 amma duk wanda ya saurare ni, zai zauna lafiya yă kuma kasance da rai kwance, ba tare da tsoron lahani ba.”
Aka, o ka mea hoolohe mai ia'u. e noho oluolu no ia, E noho no ia me ka makau ole i ka poino.