< Karin Magana 9 >
1 Hikima ta gina gidanta; ta yi ginshiƙansa bakwai.
Dieva gudrība ir uztaisījusi savu namu, viņa uzcirtusi savus septiņus pīlārus;
2 Ta shirya abincinta gauraye da ruwan inabinta; ta kuma shirya teburinta.
Viņa nokāvusi savus kaujamos, jaukusi savu vīnu, ir jau klājusi savu galdu;
3 Ta aiki bayinta mata, tana kuma kira daga wurare masu tsayi na birnin.
Viņa izsūtījusi savas kalpones; viņa sauc no pilsētas augstākām vietām:
4 “Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo nan ciki!” Tana faɗa wa marasa hankali.
„Kas nejēga, lai griežas šurp!“kas neprātīgs, uz to viņa saka:
5 “Ku zo, ku ci abincina da ruwan inabin da na gauraye.
„Nāciet, ēdiet no manas maizes, un dzeriet no vīna, ko esmu jaukusi.
6 Ku bar hanyoyinku marasa hankali za ku kuwa rayu; yi tafiya a hanyar fahimi.
Atstājiet nejēdzību, tad dzīvosiet, un staigājiet pa atzīšanas ceļu!“
7 “Duk wanda ya yi wa mai ba’a gyara yana gayyatar zagi duk wanda ya tsawata wa mugu yakan gamu da cin mutunci.
Kas smējēju pamāca, tas dabūs kaunu, un kas bezdievīgo pārmāca, apsmieklu.
8 Kada ka tsawata wa masu ba’a gama za su ƙi ka; ka tsawata wa mai hikima zai kuwa ƙaunace ka.
Nepamāci smējēju, ka viņš tevi neienīst; pamāci prātīgo, tas tevi mīlēs.
9 Ka koya wa mai hikima zai kuwa ƙara hikima; ka koya wa mai adalci zai kuwa ƙara koyonsa.
Dod prātīgam, tad viņš tiks jo prātīgs, māci taisnu, tad viņš pieaugs mācībā.
10 “Tsoron Ubangiji shi ne mafarin hikima, sanin Mai Tsarki kuwa fahimi ne.
Tā Kunga bijāšana ir gudrības iesākums, un izprast, kas svēts, tā ir atzīšana.
11 Gama ta wurina kwanakinka za su yi yawa, za a kuwa ƙara wa ranka shekaru.
Jo caur mani taps daudz tavu dienu un vairosies tev dzīvības gadi.
12 In kana da hikima, hikimarka za tă ba ka lada; in kai mai ba’a ne, kai kaɗai za ka sha wahala.”
Ja tu gudrs, tad tu sev gudrs; ja tu smējējs, tad tu viens pats to nesīsi.
13 Wawancin mace a bayyane yake; ba ta da ɗa’a kuma ba ta da sani.
Nejēdzība ir sieva tītīga, ģeķīga, kas neatjēdz nenieka
14 Takan zauna a ƙofar gidanta, a wurin zama a wurin mafi tsayi na birni,
Tā sēž sava nama durvīs uz goda krēsla pilsētas augstās vietās,
15 tana kira ga masu wucewa, waɗanda suke tafiya kai tsaye a hanyarsu.
Aicināt tos, kas iet garām pa ceļu, kas staigā savās taisnās tekās.
16 “Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo cikin nan!” Tana ce wa marasa hankali.
Kas nejēga, lai griežas šurp! Un kas neprātīgs, uz to viņa saka:
17 “Ruwan da aka sata ya fi daɗi; abincin da aka ci a ɓoye ya fi daɗi!”
„Zagts ūdens ir salds, un slēpta maize garda!“
18 Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol )
Bet tas nemana, ka tur miroņi, un elles dziļumos viņas viesi! (Sheol )