< Karin Magana 8 >
1 Hikima ba ta yin kira ne? Fahimi ba ya tā da muryarsa ne?
Cueihnah loh n'khue moenih a? Lungcuei loh a ol a huel dae ta.
2 A ƙwanƙoli a kan hanya, inda hanyoyi suka haɗu, ta ɗauki matsayinta;
Longpuei taengkah hmuensang som ah a im kah a hawn ah khaw pai ta.
3 kusa da ƙofofin shiga cikin birni, a mashigai, ta tā da murya,
Vangpuei la a kun phai kah vongka hmoi ah khaw thohka kah a rhai ah khaw tamhoe ta.
4 “Gare ku, ya mutane, nake kira; na tā da muryata ga dukan’yan adam.
Aw hlang rhoek, nangmih te kang khue tih ka olthang he khaw hlang capa ham ni.
5 Ku da kuke marasa azanci, ku yi hankali; ku da kuke wawaye, ku nemi fahimi.
Hlangyoe rhoek loh khinglangnah yakming lamtah aka ang rhoek loh lungbuei te yakming lah.
6 Ku saurara, gama ina da abubuwa masu darajan da zan faɗa; na buɗe leɓunana don in faɗa abin da yake daidai.
Hnatun uh, rhaengsang la ka thui dongah ka hmuilai ka ongnah he vanat la om.
7 Bakina yana magana abin da yake gaskiya, gama leɓunana sun ƙi mugunta.
Ka ka loh oltak a thuep tih halangnah te ka hmuilai kah a tueilaehkoi ni.
8 Dukan kalmomin bakina suna da adalci; babu waninsu da ya karkace ko kuwa ƙarya ne.
Ka ka dongkah duengnah olthui boeih he a hloo vilvak moenih.
9 Ga mai tunani dukansu daidai ne; ba su da laifi ga waɗanda suke da sani.
Aka yakming ham tah boeih langya tih mingnah aka dang ham tah thuem ngawn.
10 Ku zaɓi umarnina a maimakon azurfa, sani a maimakon zinariya zalla,
Ka thuituennah tangka nen pawt tih, mingnah he sui a coelh lakah khaw lo lah.
11 gama hikima ta fi lu’ulu’ai daraja, kuma ba abin da kake sha’awa da za a kwatanta da ita.
Cueihnah tah lungvang lakah then tih ngaihnah sarhui khaw te nen te vanat sak thai pawh.
12 “Ni, hikima, ina zama tare da hankali; ina da sani da iya rarrabewa.
Kamah tah cueihnah, khinglangnah neh kho ka sak tih thuepnah dongkah mingnah te ka hmuh.
13 Jin tsoron Ubangiji shi ne ƙin mugunta; ina ƙin girman kai da fariya, halin mugunta da kuma muguwar magana.
BOEIPA hinyahnah dongah a thae la koevoeinah te thiinah ham ni hoemdamnah neh a thae longpuei khaw, calaak ol khaw ka hmuhuet.
14 Shawara da yin tunani mai kyau nawa ne; ina da fahimi da kuma iko.
Cilsuep neh lungming cueihnah tah kamah taengah, ka yakmingnah neh, kamah ham thayung thamal la om.
15 Ta wurina sarakuna suke mulki masu mulki kuma suke yin dokokin da suke da adalci;
Kai rhangneh manghai rhoek loh manghai tih boeica rhoek loh duengnah neh a taem uh.
16 ta wurina sarakuna suke mulki, da kuma dukan manyan mutanen da suke mulkin duniya.
Kai rhangneh mangpa rhoek khaw boei uh tih hlangcong boeih loh duengnah lai a tloek uh.
17 Ina ƙaunar waɗanda suke ƙaunata, kuma waɗanda suke nemana sukan same ni.
Kai aka lung, aka lungnah te ka lungnah tih kai aka toem rhoek loh kai m'hmuh uh.
18 Tare da ni akwai wadata da girmamawa, dukiya da wadata masu dawwama.
Khuehtawn neh thangpomnah khaw, aka nguel boeirhaeng neh duengnah khaw kamah taengah om.
19 ’Ya’yan itacena sun fi zinariya zalla; amfanin gonar da nake bayar ya fi azurfa mafi kyau.
Sui neh suicilh lakah ka thaih then tih ka cangvuei khaw cak lakah cae.
20 Ina tafiya a hanyar adalci, a kan hanyoyin gaskiya,
Duengnah caehlong ah tiktamnah a hawn khui la ka pongpa.
21 ina ba da wadata ga waɗanda suke ƙaunata ina sa wuraren ajiyarsu su cika.
Kai aka lungnah tah ka koe ka pang sak tih a thakvoh te ka koei pah.
22 “Ubangiji ya kawo ni a matsayi na farko na ayyukansa, kafin ayyukansa na tuntuni;
Daengrhae daengkhoi lamkah a bibi, hlamat kah a longpuei a tongcuek ah BOEIPA loh kai n'lai coeng.
23 an naɗa ni tun fil azal, daga farko, kafin duniya ta kasance.
Khosuen lamloh, a lu lamloh, diklai khothoeng lamloh kai n'hloe.
24 Sa’ad da babu tekuna, aka haife ni, sa’ad da babu maɓulɓulai masu ruwa;
Kai ka poe vaengah tuidung khaw ana om pawh, tuisih tui ana phul pawh.
25 kafin a kafa duwatsu a wurarensu, kafin tuddai ma, an haife ni,
Tlang a buek hlan ah som a tueng hlan ah ka cuen coeng.
26 kafin ya yi duniya ko gonaki ko wata ƙurar duniya.
Te vaengah diklai khaw, tollong khaw, lunglai dongkah laipi lamhma khaw ana saii moenih.
27 Ina nan sa’ad da ya kafa sammai a wurarensu, sa’ad da ya shata sararin sama a kan fuskar zurfafa,
Vaan a soepsoei ham vaengkah, tuidung hman kah a kueluek te a tarhit ham vaengkah khaw kamah ni.
28 sa’ad da ya kafa gizagizai a bisa ya kuma kafa maɓulɓulan zurfafa daram,
A sang hmuen kah khomong thah sak ham khaw, tuidung tuiphuet tanglue sak ham vaengah khaw,
29 sa’ad da ya ba wa teku iyakarsa domin kada ruwaye su zarce umarninsa, da kuma sa’ad da ya shata tussan duniya.
Tuitunli te a rhi suem pah ham vaengah khaw ka om coeng. Te dongah tui loh BOEIPA ol te poe pawh. Diklai kah a yung te a tarhit ham vaengah ka om coeng.
30 A lokacin ni ne mai tsara abubuwa a gefensa. Na cika da murna kowace rana, kullum ina farin ciki a gabansa,
Amah taengah bibi thai la ka om tih hnin bal hnin bal hlahmaenah neh ka om. A tue boeih dongah amah mikhmuh ah ka luem.
31 ina farin ciki da dukan duniyarsa ina murna da’yan adam.
A khohmuen kah lunglai dongah aka luem loh hlang ca te khaw ka hlahmaenah coeng.
32 “Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; masu albarka ne waɗanda suke kiyaye hanyoyina.
Te dongah ca rhoek loh kamah taengah hnatun uh lamtah kamah kah yoethen longpuei ngaithuen uh.
33 Ku saurari umarnina ku kuma zama masu hikima; kada ku ƙyale ta.
Thuituennah he hnatun lamtah cueih lamtah hlahpham boeh.
34 Mai albarka ne wanda ya saurare ni; yana tsaro kullum a ƙofofina, yana jira a ƙofar shigata.
Kamah taengah aka hnatun Ka thohkhaih taengah a hnin a hnin ah aka hak, ka thohka kah rhungsut aka ngaithuen hlang tah a yoethen pai.
35 Gama duk wanda ya same ni ya sami rai zai kuma sami tagomashi daga Ubangiji.
Kai aka hmu long tah hingnah te a hmuh rhoe a hmuh tih, BOEIPA taengkah kolonah a dang.
36 Amma duk wanda ya kāsa samuna ya cuci kansa; dukan waɗanda suke ƙina suna ƙaunar mutuwa ke nan.”
Tedae kai aka hmaang long tah a hinglu a huet, kai aka thiinah boeih loh dueknah te a lungnah.