< Karin Magana 5 >

1 Ɗana, ka mai da hankali ga hikimata ka saurara da kyau ga kalmomin basirata,
Mwanangu, sikiliza kwa makini hekima yangu, sikiliza vizuri maneno yangu ya busara,
2 don ka ci gaba da yin kome daidai leɓunanka za su adana sani.
ili uweze kutunza busara na midomo yako ihifadhi maarifa.
3 Gama leɓunan mazinaciya na ɗigan zuma, maganarta tana da sulɓi fiye da mai;
Kwa maana midomo ya mwanamke kahaba hudondoza asali, na maneno ya kinywa chake ni laini kuliko mafuta;
4 amma a ƙarshe tana da ɗaci kamar tafashiya, mai ci kamar takobi mai kaifi biyu.
lakini mwisho wake ni mchungu kama nyongo, mkali kama upanga ukatao kuwili.
5 Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
Miguu yake hushuka kuelekea kwenye kifo; hatua zake huelekea moja kwa moja kaburini. (Sheol h7585)
6 Ba ta wani tunanin rayuwa; hanyoyinta karkatacce ne, amma ba tă sani ba.
Yeye hafikiri juu ya njia ya uzima; njia zake zimepotoka, lakini yeye hajui.
7 Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; kada ku juye daga abin da nake faɗa.
Sasa basi wanangu, nisikilizeni; msiache ninalowaambia.
8 Ku yi nesa da hanyarta, kana ku je kusa da ƙofar gidanta,
Njia zenu ziwe mbali naye, msiende karibu na mlango wa nyumba yake,
9 don kada ku ba da ƙarfi mafi kyau ga waɗansu da kuma shekarunku ga wani marar imani,
usije ukatoa nguvu zako nzuri kwa wengine na miaka yako kwa aliye mkatili,
10 don kada baƙi su yi biki a kan dukiyarku wahalarku ta azurta gidan wani mutum dabam.
wageni wasije wakasherehekea utajiri wako na jitihada yako ikatajirisha nyumba ya mwanaume mwingine.
11 A ƙarshen rayuwarku za ku yi ta nishi, sa’ad da namanku da jikinku suka zagwanye.
Mwishoni mwa maisha yako utalia kwa uchungu, wakati nyama na mwili wako vimechakaa.
12 Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
Utasema, “Tazama jinsi gani nilivyochukia adhabu! Tazama jinsi moyo wangu ulivyodharau maonyo!
13 Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
Sikuwatii walimu wangu wala kuwasikiliza wakufunzi wangu.
14 Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
Nimefika ukingoni mwa maangamizi kabisa katikati ya kusanyiko lote.”
15 Ku sha ruwa daga tankinku, ruwa mai gudu daga rijiyarku.
Kunywa maji kutoka kwenye kisima chako mwenyewe, maji yanayotiririka kutoka kwenye kisima chako mwenyewe.
16 In maɓulɓulanku suka cika suna malala har waje, rafuffukan ruwanku a dandalin jama’a?
Je, chemchemi zako zifurike katika barabara za mji na vijito vyako vya maji viwanjani?
17 Bari su zama naka kaɗai, don kada ka raba da baƙi.
Na viwe vyako mwenyewe, kamwe visishirikishwe wageni.
18 Bari maɓulɓulanka ya zama mai albarka, bari kuma ka yi farin ciki da matar ƙuruciyarka.
Chemchemi yako na ibarikiwe na umfurahie mke wa ujana wako.
19 Ƙaunatacciyar mariri, barewa mai kyan gani, bari mamanta su ishe ka kullum, bari ƙaunarta ta ɗauke hankalinka kullum.
Kulungu jike apendaye, kulungu mzuri: matiti yake na yakutosheleze siku zote, nawe utekwe daima na upendo wake.
20 Ɗana, me ya sa za ka bari mazinaciya ta ɗauke maka hankali? Don me za ka rungume matar wani?
Kwa nini mwanangu, utekwe na mwanamke kahaba? Kwa nini ukumbatie kifua cha mke wa mwanaume mwingine?
21 Gama hanyar mutum a bayyane take a gaban Ubangiji, yana kuma lura da dukan hanyoyinsa.
Kwa maana njia za mtu ni wazi kabisa mbele za Bwana, naye huyapima mapito yake yote.
22 Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
Matendo mabaya ya mtu mwovu humnasa yeye mwenyewe; kamba za dhambi yake humkamata kwa nguvu.
23 Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.
Atakufa kwa kukosa nidhamu, akipotoshwa kwa upumbavu wake mwenyewe.

< Karin Magana 5 >