< Karin Magana 5 >

1 Ɗana, ka mai da hankali ga hikimata ka saurara da kyau ga kalmomin basirata,
O anake, tsendreño ty hihiko; atokilaño mb’am-pahilalako ty sofi’o,
2 don ka ci gaba da yin kome daidai leɓunanka za su adana sani.
hifejaña’o ty filie-batañe, naho hañaja hilala o soñi’oo.
3 Gama leɓunan mazinaciya na ɗigan zuma, maganarta tana da sulɓi fiye da mai;
Mitsopa-tantele ty soñin-tsimirirañe, vaho malama te amo solikeo ty vava’e;
4 amma a ƙarshe tana da ɗaci kamar tafashiya, mai ci kamar takobi mai kaifi biyu.
f’ie mafaitse te amo vahon-tsoiñeo am-para’e, masioñe hoe fibara sambe-lela’e.
5 Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol h7585)
Mizotso mb’am-pikoromaham-beo o tombo’eo, mitalifitse mb’an-tsikeokeok’ ao ty lia’e. (Sheol h7585)
6 Ba ta wani tunanin rayuwa; hanyoyinta karkatacce ne, amma ba tă sani ba.
Tsy haraharae’e i lalan-kaveloñey; mihelahela o lala’eo, fe amoea’e.
7 Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; kada ku juye daga abin da nake faɗa.
Aa le mitsanoña ahy henaneo ry anake, vaho ko mivike amo entam-bavakoo.
8 Ku yi nesa da hanyarta, kana ku je kusa da ƙofar gidanta,
Ahankaño lavits’ aze ty lala’o, vaho ko itotofa’o ty sariran-akiba’e;
9 don kada ku ba da ƙarfi mafi kyau ga waɗansu da kuma shekarunku ga wani marar imani,
tsy mone hatolo’o ami’ty ila’e ty enge’o, naho o tao’oo amy mifajifajiy,
10 don kada baƙi su yi biki a kan dukiyarku wahalarku ta azurta gidan wani mutum dabam.
mbore hampibo­boke ty ambahiny ty haozara’o, vaho mb’añ’akiba’ ty alik’ama’o o nimokora’oo;
11 A ƙarshen rayuwarku za ku yi ta nishi, sa’ad da namanku da jikinku suka zagwanye.
Hiñeoñeon-drehe añ’andron-kònka’o, ie mihomake ty nofo’o naho ty sandri’o,
12 Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
ami’ty hoe: Akore te nalaim-pandilovan-draho, naho niheje’ ty troko o endakeo!
13 Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
Tsy nitsendreñeko ty fiarañanaña’ o mpañanakoo, tsy nanokilañako sofiñe o mpañoke ahikoo.
14 Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
Fa an-titotse ho nianto iraho, añivo’ ty fivory naho i valobohòkey.
15 Ku sha ruwa daga tankinku, ruwa mai gudu daga rijiyarku.
Minoma rano an-kadaha’o avao rano midoañe boak’an-tatefatse’o ao.
16 In maɓulɓulanku suka cika suna malala har waje, rafuffukan ruwanku a dandalin jama’a?
Hienene mb’an-dalambey mb’eo hao ty rano’o migoangoañeo? rano hitsiritsiok’ an-damoke eo?
17 Bari su zama naka kaɗai, don kada ka raba da baƙi.
Ehe t’ie azo, fa ko andiva’o ami’ty ambahiny.
18 Bari maɓulɓulanka ya zama mai albarka, bari kuma ka yi farin ciki da matar ƙuruciyarka.
Ho soa-tata ty fipotitiaha’o, vaho irebeho ty valin-katora’o.
19 Ƙaunatacciyar mariri, barewa mai kyan gani, bari mamanta su ishe ka kullum, bari ƙaunarta ta ɗauke hankalinka kullum.
Hirañe mikoko re, renen-kira maintelèñe— hampaheneñe azo nainai’e o fatroa’eo, i fikokoa’ey avao ty hilosora’o.
20 Ɗana, me ya sa za ka bari mazinaciya ta ɗauke maka hankali? Don me za ka rungume matar wani?
Akore, anake, t’ie tsepahe’ ty karapilo? naho fihine’ ty arañan’ ambahiny?
21 Gama hanyar mutum a bayyane take a gaban Ubangiji, yana kuma lura da dukan hanyoyinsa.
Sindre añatrefam-pihaino’ Iehovà o lala’ ondatio, Songa tsikarahe’e o lalan-tsile’eo.
22 Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
Ho fandrihe’ ty hatsivokara’e ty lo-tsereke, vaho hamihiñe aze am-bahotse o hakeo’eo.
23 Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.
Hikenkan-dre fa po-hilala, ty halosoran-kagegea’e ty hampivike aze.

< Karin Magana 5 >