< Karin Magana 5 >
1 Ɗana, ka mai da hankali ga hikimata ka saurara da kyau ga kalmomin basirata,
Anakku, dengarkanlah aku! Perhatikanlah kebijaksanaanku dan pengertian yang kuajarkan kepadamu,
2 don ka ci gaba da yin kome daidai leɓunanka za su adana sani.
supaya engkau tahu bagaimana engkau harus membawa diri dan berbicara sebagai orang yang berpengetahuan.
3 Gama leɓunan mazinaciya na ɗigan zuma, maganarta tana da sulɓi fiye da mai;
Perempuan nakal, mulutnya semanis madu dan kata-katanya memikat hati,
4 amma a ƙarshe tana da ɗaci kamar tafashiya, mai ci kamar takobi mai kaifi biyu.
tetapi apabila semuanya telah berlalu, yang tertinggal hanyalah kepahitan dan penderitaan.
5 Ƙafafunta na kaiwa ga mutuwa; sawunta na jagora kai tsaye zuwa kabari. (Sheol )
Engkau diseretnya turun ke dunia orang mati; jalan yang ditempuhnya menuju kepada maut. (Sheol )
6 Ba ta wani tunanin rayuwa; hanyoyinta karkatacce ne, amma ba tă sani ba.
Ia tidak tetap pada jalan yang menuju hidup; tanpa diketahuinya ia telah menyimpang dari jalan itu.
7 Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; kada ku juye daga abin da nake faɗa.
Sebab itu, anak-anak, dengarkanlah kata-kataku dan janganlah mengabaikannya.
8 Ku yi nesa da hanyarta, kana ku je kusa da ƙofar gidanta,
Jauhilah wanita yang demikian! Bahkan jangan mendekati rumahnya.
9 don kada ku ba da ƙarfi mafi kyau ga waɗansu da kuma shekarunku ga wani marar imani,
Kalau engkau bergaul dengan wanita itu, engkau akan kehilangan kehormatanmu dan nyawamu akan direnggut di masa mudamu oleh orang yang tidak kenal belas kasihan.
10 don kada baƙi su yi biki a kan dukiyarku wahalarku ta azurta gidan wani mutum dabam.
Kekayaanmu akan habis dimakan orang lain, dan hasil jerih payahmu menjadi milik orang yang tidak kaukenal.
11 A ƙarshen rayuwarku za ku yi ta nishi, sa’ad da namanku da jikinku suka zagwanye.
Akhirnya engkau akan mengeluh, apabila badanmu habis dimakan penyakit.
12 Za ku ce, “Me ya sa na ƙi horo! Me ya sa zuciyata ta ƙi gyara!
Lalu engkau akan berkata, "Ah, kenapa aku membenci nasihat? Kenapa aku tidak mau ditegur?
13 Ban yi biyayya da malamaina ba ko in saurari masu koyar da ni.
Aku tak mau mendengarkan guru-guruku dan tidak mau menuruti mereka.
14 Na zo gab da hallaka gaba ɗaya a tsakiyar dukan taron.”
Tahu-tahu aku telah jatuh di mata masyarakat."
15 Ku sha ruwa daga tankinku, ruwa mai gudu daga rijiyarku.
Sebab itu, setialah kepada istrimu sendiri dan berikanlah cintamu kepada dia saja.
16 In maɓulɓulanku suka cika suna malala har waje, rafuffukan ruwanku a dandalin jama’a?
Tidak ada gunanya bagimu mencari kenikmatan pada orang yang bukan istrimu.
17 Bari su zama naka kaɗai, don kada ka raba da baƙi.
Kenikmatan itu khusus untuk engkau dengan istrimu, tidak dengan orang lain.
18 Bari maɓulɓulanka ya zama mai albarka, bari kuma ka yi farin ciki da matar ƙuruciyarka.
Sebab itu, hendaklah engkau berbahagia dengan istrimu sendiri; carilah kenikmatan pada gadis yang telah kaunikahi--
19 Ƙaunatacciyar mariri, barewa mai kyan gani, bari mamanta su ishe ka kullum, bari ƙaunarta ta ɗauke hankalinka kullum.
gadis jelita dan lincah seperti kijang. Biarlah kemolekan tubuhnya selalu membuat engkau tergila-gila dan asmaranya memabukkan engkau.
20 Ɗana, me ya sa za ka bari mazinaciya ta ɗauke maka hankali? Don me za ka rungume matar wani?
Apa gunanya bernafsu kepada wanita lain, anakku? Untuk apa menggauli perempuan nakal?
21 Gama hanyar mutum a bayyane take a gaban Ubangiji, yana kuma lura da dukan hanyoyinsa.
TUHAN melihat segala-galanya yang dilakukan oleh manusia. Ke mana pun manusia pergi TUHAN mengawasinya.
22 Ayyukan mugunta na mugun mutum tarko ne gare shi; igiyoyin zunubinsa za su daure shi kankan.
Dosa orang jahat bagaikan perangkap yang menjerat orang itu sendiri.
23 Zai mutu saboda rashin ɗa’a yawan wawancinsa zai sa yă kauce.
Ia mati karena tidak menerima nasihat. Ketololannya membawa dia kepada kehancuran.