< Karin Magana 3 >

1 Ɗana, kada ka manta da koyarwata, amma ka kiyaye umarnaina a cikin zuciyarka,
Nagofe! Na adi hou olelebe amo mae gogolema amola eso huluane dawa: laloma amola na sia: be defele hamoma.
2 gama za su ƙara maka tsawon rai da shekaru masu yawa su kuma kawo maka wadata.
Amola na olelebe amoga di da hahawane ode bagohame esalusu amola didili hamosu ba: mu.
3 Kada ka bar ƙauna da aminci su rabu da kai; ka ɗaura su kewaye da wuyanka, ka rubuta su a allon zuciyarka.
Dia eno dunu fidisu hou mae yolesima amola hohonosu maedafa hamoma. Amo hou huluane dia galogoaga noga: le idinigima amola dia dogoga fedege agoane dedema.
4 Sa’an nan za ka sami tagomashi da kuma suna mai kyau a gaban Allah da kuma a gaban mutane.
Di agoane hamosea, Gode amola osobo bagade dunu ilia da dima hahawane ba: mu.
5 Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka kada kuma ka dangana ga ganewarka;
Hina Godema dia asigiga amola dogoga dawa: ma. Amola dia osobo bagadega dawa: amoga mae hamoma.
6 cikin dukan hanyoyinka ka amince da shi, zai kuwa sa hanyoyinka su miƙe.
Be Hina Godema dawa: ma, adi liligi dia hamosea. Amasea, Hi fawane da logo moloidafa gala dima olelemu.
7 Kada ka zama mai hikima a ganinka; ka ji tsoron Ubangiji ka kuma guji mugunta.
Di disu amane mae dawa: ma di fawane da dawa: gala, amo mae dawa: ma. Be Hina Gode Hima fawane nabima, amola wadela: i hou hamomu higama.
8 Wannan zai ba wa jikinka lafiya yă kuma adana ƙasusuwanka.
Dia amane hamosea, amo hou da manoma ida: iwane agoai ba: mu amola dia aiya da bahomu amola dia se da uhi dagoi ba: mu.
9 Ka girmama Ubangiji da dukan dukiyarka, ta wurin miƙa masa nunan fari na dukan amfanin gonarka;
Di da Godema dawa: beba: le, dia hamoi liligi gobele salasu iabe defele ima amola dia sogega bugibi liligi baligili noga: idafa Godema ima.
10 ta haka rumbunanka za su cika har su zuba, randunanka kuma su cika har baki da sabon ruwan inabi.
Dia amane hamosea, dia ifabi amo ha: i manu bagadewane ba: mu amola dia diasu ganodini gagoma amola waini bagade ba: muba: le, legemu da hamedei ba: mu.
11 Ɗana, kada ka rena horon Ubangiji kada kuma ka ƙi tsawatawarsa,
Nagofe! Gode E da di dawa: ma: ne se iasea, noga: le dawa: ma amola amo da Gode Ea sisasu amo dawa: ma.
12 domin Ubangiji yakan hori waɗanda yake ƙauna, kamar yadda mahaifi yake yin wa ɗa da yake fariya da shi.
Ada da ea mano amoma e da asigisa amoma dawa: ma: ne ema se iaha. Amo defele, Gode E da nowa dunu E da ema asigisia amoma se iasu amoga olelesa.
13 Mai albarka ne mutumin da ya sami hikima, mutumin da ya sami fahimi,
Dunu nowa da Bagade Dawa: su Hou hogoi helesea, e da nodoi esalumu.
14 gama ta fi azurfa riba tana kuma da amfani fiye da zinariya.
Silifa amola gouli amola ilia bidi lasu ilegei da bagade. Be Bagade Dawa: su Hou da amo ea bidi lasu ilegei da baligi dagoi.
15 Ta fi lu’ulu’u daraja; ba a kwatanta abin da ka fi sha’awa da ita.
Amola Bagade Dawa: su Hou amo da igi ida: iwane amo ea bidi lasu defei bagade baligisa. Amola Bagade Dawa: su Hou amo da liligi huluane dia hanai amo da baligi dagoi.
16 Tsawon rai yana a cikin hannunta na dama; a hannunta na hagu kuwa akwai arziki da bangirma.
Bagade Dawa: su Hou amo da dima hahawane esalusu iaha amola osobo bagadega fifi asi helemu. Amola di da amo hou ganodini bagade gaguiwane esalumu.
17 Hanyoyinta hanyoyi ne masu daɗi, dukan hanyoyinta kuma salama ne.
Bagade dawa: su esalusu hou amo da dima hou ida: iwane hamoma: ne olelesa amola di logo noga: iga oule ahoa.
18 Ita itacen rai ne ga waɗanda suka rungume ta; waɗanda suke riƙe da ta za su zama masu albarka.
Nowa da Bagade Dawa: su Hou amoma dawa: sea, ilia da nodoi esalumu. Amola Bagade Dawa: su Hou da hahawane esalusu ilima imunu.
19 Ta wurin hikima Ubangiji ya kafa harsashin duniya, ta wurin fahimi ya shirya sammai inda suke;
Gode E da ea Bagade Dawa: su Hou amo ganodini osobo bagade amo hahamoi amola ea dawa: su amoga da mu amola hahamoi dagoi.
20 ta wurin sani aka rarraba zurfafa, gizagizai kuma suka zubo raɓa.
Gode Ea Bagade Dawa: su Hou amoga hano amola mu mobi (amo da osobo bagadega gibu iaha) hamoi dagoi.
21 Ɗana, ka riƙe sahihiyar shari’a da kuma basira, kada ka bar su su rabu da kai;
Nagofe! Dia Bagade Dawa: su Hou ida: iwane amo noga: le gaguma amola noga: le ba: ma. Amo liligi dia mae yolesima.
22 za su zama rai a gare ka, abin adon da zai gyara wuyanka.
Amo hou amo da dima esalalalusu imunuyo. Amola nodosu hou di da ba: mu amola hahawane esalusu lamu.
23 Sa’an nan za ka bi hanyarka lafiya, ƙafarka kuwa ba zai yi tuntuɓe ba;
Amasea, di da logoga ahoasea, di da hame dafamu.
24 sa’ad da ka kwanta, ba za ka ji tsoro ba; sa’ad da ka kwanta, barci zai yi maka daɗi.
Di da hamedafa beda: mu, golasea. Amola di da hahawane mae nedigili golamu, gasi ganodini.
25 Kada ka ji tsoron masifar da za tă faru farat ɗaya ko lalacin da yakan auka wa mugaye,
Amola di da adi hou doaga: mu amoga di da hame beda: mu. Amola amo hou da fo mabe agoai gala wadela: i hamosu dunuma doaga: sa, be di da hame beda: mu.
26 gama Ubangiji zai zama ƙarfin halinka zai kuwa kiyaye ƙafarka daga fāɗawa a tarko.
Hina Gode Ea da di gaga: mu. Amola Hi fawane da di sani ganodini mae sa: ima: ne hamomu.
27 Kada ka ƙi yin alheri ga duk wanda ya dace, sa’ad da kana iya yin haka.
Dia da fidimu logo ba: sea, eno dunuma hou ida: iwane hamoma amola fidima.
28 Kada ka ce wa maƙwabcinka “Ka yă dakata sai gobe,” idan kana iya taimakonsa yanzu.
Dia na: iyado amo ea fidima: ne sia: sea, amola asa o aiya amane mae sia: ma. Be e hedolowane waha fidima.
29 Kada ka shirya kome da zai cuci maƙwabcinka, wanda yake zama da aminci kusa da kai.
Dia na: iyado amo da: i dioma: ne mae sia: ma. Amola e da dia fi gadenene esala e da dima dafawaneyale dawa: sa.
30 Kada ka zargi mutum ba dalili, sa’ad da bai yi laifi ba.
Eno dunuma di udigili mae sia: ga gegema. Amola bai hame galea, di mae sia: ga gegema.
31 Kada ka ji kishin mai tā-da-na-zaune-tsaye ko ka yi sha’awar aikata ayyukansu.
Amola di da gegebe dunu ilima di mae mudama. Amola, ea hamobe amane mae hamoma.
32 Gama Ubangiji yana ƙyama mai aikata mugunta amma yakan rungumi adalin da ya amince da shi.
Amola amai dunu ilima Hina Gode E da hahawane dogolegele hame ba: sa amola e da ilima bagadewane higasa. Be Hina Gode E da dunu nowa e da moloi hou hamosea, E da ilima Ea ilegesu olelesa.
33 La’anar Ubangiji tana a gidan mugaye, amma yakan albarkaci gidan adali.
Hina Gode da wadela: i hou hamosu dunu ea sosogo ilima gagabusu iaha. Be nowa dunu da moloi hou hamosea, E da amo ea sosogo hahawane dogolegele fidisa.
34 Yakan yi wa masu girman kai ba’a amma yakan yi wa mai sauƙinkai alheri.
Amola nowa dunu e da gasa fi hou hamosa amola hi hou da eno ilia hou baligisa dawa: sa, Hina Gode da hahawane hame ba: sa. Be E da nowa da moloi hou hamosa, ilima E da hahawane gala.
35 Masu hikima sukan sami kyakkyawan suna, amma wawaye sukan ƙara wa kansu shan kunya.
Amola dunu amo da Bagade Dawa: su Hou hamosa, dunu eno da ilima nodomu. Be gagaoui dunu ilia hou hamobeba: le da baligili gogosia: su ba: mu.

< Karin Magana 3 >