< Karin Magana 29 >

1 Mutumin da ya ci gaba da taurinkai bayan an kwaɓe shi ba da daɗewa ba zai hallaka ba makawa.
Dunu da dima dawa: ma: ne gagabole sia: sea, di da eso huluane ilia sia: hihini amola hame nabasea, eso enoga di da dafane, bu wa: legadomu gogolemu.
2 Sa’ad da masu adalci suke cin nasara, mutane kan yi farin ciki sa’ad da mugaye suke mulki, mutane kan yi nishi.
Moloidafa ouligisu dunu amo ea fi dunu da noga: le hahawane esala. Be moloi hame ouligisu dunu amo ea fi dunu da gayane, da: i dione esala.
3 Duk mai ƙaunar hikima kan kawo wa mahaifinsa farin ciki, amma wanda yake ma’amala da karuwai kan lalatar da dukiyarsa.
Nowa dunu e da Bagade Dawa: su Hou hogoi helesea, ea ada da ema hahawane amola nodoi ganumu. Be nowa dunu da sasagesu uda ema muni bagade galagasea da gagaoui bagade agoai.
4 Ta wurin yin adalci sarki kan sa ƙasa tă yi ƙarƙo amma duk mai haɗama don cin hanci kan rushe ƙasar.
Hina bagade da moloidafa hou hanai galea, ea fifi asi gala da gasa bagade dialumu. Be hina bagade da muni hanai fawane galea, e da ea fi dunu wadela: lesimu.
5 Duk wanda yake wa maƙwabcinsa daɗin baki yana sa wa ƙafafunsa tarko ne.
Di da dia dogolegei ilima dabua hahaeafusia, di da dina: sa: ima: ne sanisa.
6 Mugun mutum tarko ne ta wurin zunubinsa, amma mai adalci zai iya rera ya kuma yi murna.
Wadela: le hamosu dunu ilia hou da ilila: sa: ima: ne sani agoai gala. Be molole hamosu dunu da hahawane halegale lala.
7 Masu adalci sun damu game da adalci don talakawa, amma mugaye ba su da wannan damuwa.
Noga: i dunu da hame gagui dunu amola dunu huluane defele ba: sa. Be wadela: le hamosu dunu ilia amo hou hame dawa: sa.
8 Masu ba’a kan kuta faɗa a birni, amma masu hikima sukan kwantar da fushi.
Hina: hou gaguia gadosu dunu da moilai bai bagade ilia fi wili gala: musa: hamosa. Be bagade dawa: su dunu da hou bu olofoma: ne hamosa.
9 In mai hikima ya je wurin shari’a da wawa, wawa kan yi ta fushi yana ta dariya, ba kuwa za a sami salama ba.
Dadawa: su dunu da gagaoui dunu ema fofada: sea, gagaoui dunu da dodona: gini ofesega: su fawane hamosa.
10 Masu kisankai sukan ƙi mutum mai mutunci su kuma nema su kashe mai aikata gaskiya.
Fuga: su dunu da molole hamosu dunu higasa. Be moloidafa dunu da asabole molole hamosu dunu ilia esalusu gaga: sa.
11 Wawa yakan nuna fushinsa a fili, amma mai hikima kan kanne fushinsa.
Noga: le hame dawa: su dunu ilia da ilia ougi hou dunu huluane ba: ma: ne olelesa. Be noga: le dawa: su dunu ilia da ilia ougi hou gagulaligisa.
12 In mai mulki yana sauraran ƙarairayi, dukan ma’aikatansa za su zama mugaye.
Ouligisu dunu da ogogosu sia: amo nabasea, e fidili hawa: hamosu dunu huluane da ogogosu dunu agoai ba: mu.
13 Matalauci da azzalumi suna da wannan abu ɗaya. Ubangiji ne yake ba dukansu gani.
Hame gagui dunu amola ema se iabe banenesisu dunu elea hou da hisu hisu. Be liligi afadafa da defele. Hina Gode da elama si defele i dagoi.
14 In sarki yana hukunta talakawa da adalci kursiyinsa kullum zai kasance lafiya.
Hina bagade da hame gagui dunu noga: le gaga: sea, e da ode bagohame ouligisa ahoanumu.
15 Sandar gyara kan ba da hikima, amma yaron da aka bari ba horo kan jawo kunya ga mahaifiyarsa.
Mano fofonobo huluane dawa: ma: ne mololesisia, amo da ilia hou noga: le fidisa. Be mano da hi hanai hou hamosea, eme da gogosiamu.
16 Sa’ad da mugaye suke cin nasara, haka zunubi zai yi ta ƙaruwa, amma masu adalci za su ga fāɗuwar waɗannan mutane.
Wadela: le hamosu dunu da fi dunu ouligisia, wadela: i hou da bagade heda: sa. Be moloidafa dunu da mae bogole amo wadela: i ouligisu dunu ilia dafabe ba: mu.
17 Ka hori ɗanka, zai kuwa ba ka salama; zai ba ka farin cikin da kake so.
Dia gofe da hou noga: le dawa: ma: ne, ema noga: le dawa: ma: ne se ianu mololesima. Amasea, di da ea hou hamoi noga: iba: le, hame gogosiamu.
18 Inda ba wahayi, mutane kan kangare; amma masu albarka ne waɗanda suke kiyaye doka.
Fifi asi gala da Godema hame fa: no bobogesea, da udigili gugunufisa. Nowa dunu da Gode Ea sema nabawane fa: no bobogesea da hahawane gala.
19 Ba a yi wa bawa gyara ta wurin magana kawai; ko da ya fahimta ma, ba zai kula ba.
Di da dia hawa: hamosu dunuma ea hou mololesimusa: sia: fawane sia: sea, e da dia sia: ea gega nabimu, be ea hou hame afadenemu.
20 Ka ga mutum mai yin magana da garaje? To, gara a sa zuciya ga wawa da a sa zuciya gare shi.
Gagaoui dunu ea hou da hamedei gala. Be momabone sia: su dunu da mae dawa: le hedolo sia: sea, ea hou da baligili hamedei agoai ba: sa.
21 In mutum ya yi wa bawansa shagwaɓa tun yana yaro, zai jawo baƙin ciki a ƙarshe.
Di da dia hawa: hamosu dunu amoma ea goihadiniganini eso amola fa: no, amo hi hanai liligi huluane ema iasea, e da eso enoga dia liligi huluane ladili dagomu.
22 Mutum mai cika fushi yakan tā da faɗa, mai zafin rai kuma kan yi zunubai masu yawa.
Hedolo momabone ougisu dunu ilia hamobeba: le, sia: ga gegesu amola bidi hamosu bagade doaga: sa.
23 Fariyar mutum kan jawo masa ƙasƙanci amma mai sauƙinkai kan sami girmamawa.
Di da gasa fi hou hamosea, fa: no dafamu. Be di da asabole hamosea, eno dunu da dima nodone dawa: mu.
24 Duk wanda yake abokin ɓarawo abokin gāban kansa ne; yana jin sa yana ta rantsuwa, amma bai isa ya ce kome ba.
Wamolasu dunu ea na: iyado da hihima ha laidafa gala. E da fofada: su dunuma molole sia: sea, ea na: iyado da ema se imunu. Be e da ogogosea, e da Gode Ea se iasu ba: mu.
25 Jin tsoron mutum tarko ne, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai zauna lafiya.
Di da dunu eno ilia dia hou habaila: le dawa: su, di bagade da: i dione dawa: sea da se nabasu liligi agoane. Be di da Hina Godema dafawaneyale dawa: sea, E da di gaga: mu.
26 Mutane sukan nemi samun farin jini daga wurin sarki, amma daga wurin Ubangiji ne mutum kan sami adalci.
Dunu huluane da ouligisu dunu ea ilima nodone dawa: ma: ne hanasa. Be Hina Gode Hi fawane da ilima moloidafa hou hamosa.
27 Masu adalci suna ƙyamar masu rashin gaskiya; mugaye sukan yi ƙyamar masu aikata gaskiya.
Molole hamosu dunu ilia da wadela: le hamosu dunuma higasa. Amola wadela: le hamosu dunu, ilia da molole hamosu dunuma higasa.

< Karin Magana 29 >