< Karin Magana 28 >
1 Mugu yakan gudu ko babu wanda yake korarsa, amma adalai suna da ƙarfin hali kamar zaki.
Mwet koluk uh kaing finne wangin mwet ukwalos, a sie mwet suwoswos el pulaik oana soko lion.
2 Sa’ad da ƙasa ta yi tayarwa, takan kasance da masu mulki da yawa, amma mai fahimi da sani kan mai da zaman lafiya.
Sie mutunfacl fah arulana ku ac oan paht mwet kol we uh fin mwet etauk ac lalmwetmet. A sie mutunfacl fin oru ma koluk, ac fah fusus ayaol lun mwet leum we.
3 Mai mulkin da ya danne talakawa yana kama da ruwan saman da ya lalatar da hatsi.
Sie mwet leum su akkeokye mwet sukasrup, ac oana af matol ma kunausla fokin ima uh.
4 Duk waɗanda ba sa bin doka yabon mugaye suke yi, amma waɗanda suke yin biyayya da doka suna gāba da mugaye ke nan.
Kom fin pilesru ma sap, kom akkeye layen lun mwet koluk; a kom fin akos, na kom lain mwet koluk.
5 Mugaye ba su san gaskiya ba, amma waɗanda suke neman Ubangiji sun santa sosai.
Mwet koluk tia etu lah mea suwohs ac nununku suwohs, a elos su suk ma lungse lun LEUM GOD elos kalem kac.
6 Gara matalauci wanda yake tafiya babu abin zargi da mai arziki wanda hanyoyinsa mugaye ne.
Wo in sukasrup ac suwohs, liki na in kasrup ac sesuwos.
7 Duk wanda ya kiyaye doka ɗa ne mai la’akari, amma wanda yake abokantaka da masu zari yakan jawo wa mahaifinsa kunya.
Sie mwet fusr su akos ma sap el lalmwetmet. El su asruoki nu sin mwet pukafukwel, el akmwekinye papa tumal.
8 Duk wanda ya tara dukiyarsa ta wurin ba da bashi da ruwan da ya wuce misali yana tara wa wani ne wanda zai yi wa talakawa alheri.
Kom fin akkasrupye kom sifacna ke ma laesla yohk ma kom eisla sin mwet, na mwe kasrup lom an ac fah ma lun mwet su kulang nu sin mwet sukasrup.
9 In wani ya yi kunnuwa ƙashi ga doka ko addu’arsa ma abar ƙyama ce.
Kom fin tia akos ma sap uh, God El ac fah arulana srunga in lohng pre lom.
10 Duk wanda ya jagorance masu aikata gaskiya a hanyar mugunta zai fāɗa cikin tarkonsa amma marasa abin zargi za su sami gādo mai kyau.
Kom fin kiapwela sie mwet suwoswos in oru ma koluk, kom ac fah putatyang nu in mwe kwasrip lom sifacna. Mwet wangin mwata ac fah oasr ma lacna nu sel.
11 Mai arziki zai yi zato shi mai hikima ne a ganinsa, amma matalauci mai basira ya fi shi sanin abin da yake daidai.
Mwet kasrup uh sifacna nunku mu elos lalmwetmet, a sie mwet sukasrup su oasr etauk yoro el akilen lah elos tiana lalmwetmet.
12 Sa’ad da adalai suka yi nasara, kowa yakan yi biki; amma sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya.
Ke pacl sie mwet wo el kol, na mwet nukewa elos engan, a ke mwet koluk uh kol, mwet uh ac wikelik.
13 Duk wanda ya ɓoye zunubansa ba ya taɓa cin nasara, amma duk wanda ya furta ya kuma ƙi su yakan sami jinƙai.
Kom fin okanla ma koluk lom, kom tia ku in kapkapak. Kom fin fahkak ma koluk lom ac forla liki, na God El ac fah pakoten nu sum.
14 Mai albarka ne mutumin da kullum yake jin tsoron Allah, amma duk wanda ya taurare zuciyarsa yakan shiga wahala.
Insewowo mwet se su sensenkakunul liki ma koluk. Kom fin likkeke, kom ac musalla.
15 Kamar rurin zaki ko sanɗar beyar haka mugun mutum mai mulki a kan mutane marasa ƙarfi yake.
Sie mwet leum koluk el mwe sensen nu sin mwet sukasrup, oana soko lion ngutngut, ku soko bear ma forfor in sukok ma elan kang.
16 Mugu mai mulki ba shi da azanci, amma duk wanda yake ƙin ƙazamar riba yakan yi tsawon rai.
Sie leum su wangin etauk yoro fah arulana akupaye kemkatu lun mwet lal. A el su srunga eis ma laesla ke inkanek kutasrik ac fah leum paht.
17 Mutumin da laifin kisa ya yi ta damunsa zai zama mai gudu don tsoro har mutuwa; kada wani ya taimake shi.
Sie mwet su oasr mwata ke akmas el sifacna pikin lufin misa kial. Nimet srike in ikolol.
18 Duk wanda ya yi tafiya marar abin zargi zai zauna lafiya, amma duk wanda hanyoyinsa mugaye ne zai fāɗi nan da nan.
Oru ma suwohs ac pwaye, ac kom ac fah muta in misla. Kom fin oru ma sesuwos, kom ac sa na ikori.
19 Duk wanda ya nome gonarsa zai sami amfani a yalwace, amma duk wanda yake zaman banza zai zama matalauci a koyaushe.
Sie mwet ima alken ac fah oasr sunun mwe mongo yorol, a sie mwet sisi pacl el ac sukasrup pacl nukewa.
20 Mutum mai aminci zai cika da albarka, amma duk mai son yin arziki dare ɗaya zai sha hukunci.
Mwet su moul suwohs ac fah insewowo in moul lalos. Tusruktu kom fin sulaklak in suk mwe kasrup, kom ac fah sun kai.
21 Nuna sonkai ba shi da kyau, duk da haka mutum zai aikata abin da ba daidai ba saboda’yar ƙaramar rashawa.
Tia wo in wiwimwet. Tusruktu kutu mwet nununku uh elos oru ma sesuwos tuh elos in eis molin eyeinse na srisrik.
22 Mai rowa yana alla-alla ya yi arziki bai san cewa talauci ne ke jiransa ba.
Mwet srowohsr elos arulana sulaklak in kasrupi, oru elos tia akilen lah elos ac sa na sukasrupla.
23 Duk wanda ya tsawata wa wani mutum zai sami yabo a ƙarshe fiye da wanda yake mai daɗin baki.
Sang kas in aksuwos nu sin sie mwet, ac tok el fah insewowo sum liki na ke kom aklukukyal.
24 Duk wanda ya yi wa mahaifin ko mahaifiyarsa sata ya kuma ce, “Ai, ba laifi ba ne” abokin mai hallakarwa ne shi.
Sie mwet su kiapu papa ac nina kial, ac pangon mu tia koluk, el oana mwet pisrapasr na pwaye.
25 Mai haɗama yakan jawo tā-da-na-zaune-tsaye, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai yi nasara.
Rapku pwanak lokoalok pacl nukewa. Ac wo nu sum kom in filiya lulalfongi lom in LEUM GOD.
26 Duk mai dogara ga kansa wawa ne, amma duk wanda yake tafiya da hikima zai zauna lafiya.
Ma lalfon se kom fin lulalfongi nunak lom sifacna. Kom in fahsr tukun kas in luti lun mwet lalmwetmet na kom ac fah moul misla.
27 Duk wanda yake bayarwa ga matalauta ba zai rasa kome ba, amma duk wanda bai kula da su ba yana samu la’ana masu yawa.
Sang kasru nu sin mwet sukasrup ac kom ac fah tiana kwacola. Kom fin kaliya motom liki mwet enenu, mwet puspis ac fah selngawi kom.
28 Sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya; amma sa’ad da mugu ya hallaka, adali kan ci gaba cikin arziki da lafiya.
Ke pacl mwet koluk tuyak in kol, mwet uh ac wikelik. Na ke pacl elos tila kol, mwet suwoswos puspis ac sifil folokeni.