< Karin Magana 28 >

1 Mugu yakan gudu ko babu wanda yake korarsa, amma adalai suna da ƙarfin hali kamar zaki.
Thlakche taw ahu am hqut u seiawm cen kaw. Thlakdyng taw samthyn amyihna am thin awm kaw.
2 Sa’ad da ƙasa ta yi tayarwa, takan kasance da masu mulki da yawa, amma mai fahimi da sani kan mai da zaman lafiya.
Qam khuiawh qaal a thawhawh, ukkung khawzah awm hy, cehlai khaw ak poek thai ingkaw cyihnaak ak taa thlang ingtaw ak dingna qam uk hy.
3 Mai mulkin da ya danne talakawa yana kama da ruwan saman da ya lalatar da hatsi.
Khawdengkhqi ak thekhanaak ukkung taw tawi an amak tawi sak qawh tui ing myih hy.
4 Duk waɗanda ba sa bin doka yabon mugaye suke yi, amma waɗanda suke yin biyayya da doka suna gāba da mugaye ke nan.
A lawngim ak cehtaakkhqi ing thlakche kyihcah unawh, cehlai a lawngim amyihna khaw ak sakhqi ingtaw oelh uhy.
5 Mugaye ba su san gaskiya ba, amma waɗanda suke neman Ubangiji sun santa sosai.
Thlang amak leek ing ik-oeih ak dyng am sim thai uhy, cehlai Bawipa ak sui thlangkhqi ingtaw ak soep cana sim thai uhy.
6 Gara matalauci wanda yake tafiya babu abin zargi da mai arziki wanda hanyoyinsa mugaye ne.
Amak thymna khaw ak sa kuiqang lakawh caawt kawi amak awmna khawksa khawdeng leek bet hy.
7 Duk wanda ya kiyaye doka ɗa ne mai la’akari, amma wanda yake abokantaka da masu zari yakan jawo wa mahaifinsa kunya.
A lawngim amyihna khaw ak sa thai thlang taw khaw ak poek thai capak cyihna awm hy, cehlai aawk ai ak kamva ak pyinaak capa ingtaw a pa chah pyih sak hy.
8 Duk wanda ya tara dukiyarsa ta wurin ba da bashi da ruwan da ya wuce misali yana tara wa wani ne wanda zai yi wa talakawa alheri.
A pung khawzah lawhnaak ing boei nawh thlang hamna them khawzah ak cun thlang taw, khawdengkhqi ak qeenkung na awm hy.
9 In wani ya yi kunnuwa ƙashi ga doka ko addu’arsa ma abar ƙyama ce.
U awm a lawngim benna haa amak keeng thlang taw, ak cykcahnaak awm tuih ak cu ni.
10 Duk wanda ya jagorance masu aikata gaskiya a hanyar mugunta zai fāɗa cikin tarkonsa amma marasa abin zargi za su sami gādo mai kyau.
Thlakdyng, lam amak leekawh ak ceh pyi taw amah a vaam cawh nawn awh tla kaw, cehlai thlak soep coet amak kap ingtaw qo leek pang kawm uh.
11 Mai arziki zai yi zato shi mai hikima ne a ganinsa, amma matalauci mai basira ya fi shi sanin abin da yake daidai.
Kuiqang thlang ing amah ngaih awh thlakcyi na ngai qu mai seiawm, thlak khawdeng khawkpoek thai ingtaw ak ceetna huh pe hy.
12 Sa’ad da adalai suka yi nasara, kowa yakan yi biki; amma sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya.
Thlakdyng ing noengnaak a huhawh kyihcahnaak ak sang soeih pe uhy; cehlai thlakche a boei awh thlangkhqi ing thuk taak uhy.
13 Duk wanda ya ɓoye zunubansa ba ya taɓa cin nasara, amma duk wanda ya furta ya kuma ƙi su yakan sami jinƙai.
A thawlh ak thuhphah ak thlang ing qeennaak am ham kawm saw, a thawlhnaak pho sak nawh qeennaak ak thoeh ing qeennaak hu kaw.
14 Mai albarka ne mutumin da kullum yake jin tsoron Allah, amma duk wanda ya taurare zuciyarsa yakan shiga wahala.
Bawipa ak kqihcah poe taw thlang zoseen ni, am thin ak sah ak thlang taw kyinaak sawng kaw.
15 Kamar rurin zaki ko sanɗar beyar haka mugun mutum mai mulki a kan mutane marasa ƙarfi yake.
Khawdeng ak thekhanaak ukkung taw samthyyn ak kaawk ingkaw phawm ak tlung ing myih hy.
16 Mugu mai mulki ba shi da azanci, amma duk wanda yake ƙin ƙazamar riba yakan yi tsawon rai.
Khawkpoek thainaak amak ta ukkung taw thlang ak phep qeekung ni, amak thymna them huh ak sawhnaak thlang taw a hqinglung saang kaw.
17 Mutumin da laifin kisa ya yi ta damunsa zai zama mai gudu don tsoro har mutuwa; kada wani ya taimake shi.
A kutawh thlang thi ak lawng lawkkhqawng dungawh tla kawm saw, u ingawm koeh hul seh nyng.
18 Duk wanda ya yi tafiya marar abin zargi zai zauna lafiya, amma duk wanda hanyoyinsa mugaye ne zai fāɗi nan da nan.
U awm ak thymna khawksa taw loet sakna awm kawm saw, amak thymna khawksa taw tlu poe kaw.
19 Duk wanda ya nome gonarsa zai sami amfani a yalwace, amma duk wanda yake zaman banza zai zama matalauci a koyaushe.
A loawh bi ak bi ing aawk ai khawzah hu kaw, cehlai a nawmnaak doeng ak sui thlang taw khawdeng kaw.
20 Mutum mai aminci zai cika da albarka, amma duk mai son yin arziki dare ɗaya zai sha hukunci.
Thlak ypawm ing zoseennaak hu kawm saw, cehlai boei ak ngaih aih taw a phep kaana am hlah kawm uh.
21 Nuna sonkai ba shi da kyau, duk da haka mutum zai aikata abin da ba daidai ba saboda’yar ƙaramar rashawa.
Thlang mikhai toek am leek hy, cehlai phaipi cun oet mai ing thlang ing thawlh sai thai hy.
22 Mai rowa yana alla-alla ya yi arziki bai san cewa talauci ne ke jiransa ba.
Thlakqu ing them hu hquut nawh, ak khan-awh khawdengnaak a pha law hly am sim hy.
23 Duk wanda ya tsawata wa wani mutum zai sami yabo a ƙarshe fiye da wanda yake mai daɗin baki.
Awih leek ing anik kyihcahna ak saa qu thlang lakawh anik toelthamkung ing a huna kyihcahnaak hu kaw.
24 Duk wanda ya yi wa mahaifin ko mahaifiyarsa sata ya kuma ce, “Ai, ba laifi ba ne” abokin mai hallakarwa ne shi.
A nu pa a them muk nawh, “Am poei hy,” ak ti taw thlang ak plam sakkung ni.
25 Mai haɗama yakan jawo tā-da-na-zaune-tsaye, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai yi nasara.
Ak kamvaa a awmnaak awh phekbonaak awm nawh, Bawipa ak ypnaak taw thlang zoseen ni.
26 Duk mai dogara ga kansa wawa ne, amma duk wanda yake tafiya da hikima zai zauna lafiya.
Ak poeknaak awh ak hanng ak thlang taw thlakqaw na awm nawh, cehlai cyihnaak awh ak cet taw thlang zoseen ni.
27 Duk wanda yake bayarwa ga matalauta ba zai rasa kome ba, amma duk wanda bai kula da su ba yana samu la’ana masu yawa.
Khawdeng them ak pe taw am khawdeng kawm saw, ak hawimang taak taw quun khy pekna awm kaw.
28 Sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya; amma sa’ad da mugu ya hallaka, adali kan ci gaba cikin arziki da lafiya.
Thlakche a boei awh thlak boei ing thuk taak nawh, cehlai thlakche a thih awh thlakdyngkhqi pung uhy.

< Karin Magana 28 >