< Karin Magana 28 >

1 Mugu yakan gudu ko babu wanda yake korarsa, amma adalai suna da ƙarfin hali kamar zaki.
Wadela: i hamosu dunu da dunu eno ili hame sefasibi amomane hobeasa. Be moloidafa dunu da laione wa: me agoane hame beda: sa.
2 Sa’ad da ƙasa ta yi tayarwa, takan kasance da masu mulki da yawa, amma mai fahimi da sani kan mai da zaman lafiya.
Fifi asi gala da wadela: le hamosea, ilia hina bagade da mae aligili hedolo afafadenesa. Be molole dawa: su hina bagade da fifi asi gala noga: le ouligisia, ilia da gasalawane esalumu.
3 Mai mulkin da ya danne talakawa yana kama da ruwan saman da ya lalatar da hatsi.
Gibu da foga oule masea, ha: i manu sagai da muagia: sa. Amo defele, nimi bagade ouligisu dunu da hame gagui dunu wadela: sa.
4 Duk waɗanda ba sa bin doka yabon mugaye suke yi, amma waɗanda suke yin biyayya da doka suna gāba da mugaye ke nan.
Di da sema nabawane hame hamosea, di da wadela: le hamosu dunu amolalimagale hamosa. Be di da noga: le nabasea, di da amolalima hame gasa.
5 Mugaye ba su san gaskiya ba, amma waɗanda suke neman Ubangiji sun santa sosai.
Wadela: le hamosu dunu da moloidafa fofada: su hou hame dawa: Be nowa da Hina Godema nodone sia: ne gadosea, da amo hou noga: le dawa:
6 Gara matalauci wanda yake tafiya babu abin zargi da mai arziki wanda hanyoyinsa mugaye ne.
Di da liligi hame gaguiwane, be moloidafa hou hamonanumu da defea. Be bagade gaguiwane, be moloi hame hamosa esalumu da defea hame.
7 Duk wanda ya kiyaye doka ɗa ne mai la’akari, amma wanda yake abokantaka da masu zari yakan jawo wa mahaifinsa kunya.
Goi ayeligi da sema noga: le nabasea da bagade dawa: su dunu agoai esala. Be dunu da wiwili gala: su dunu ilima gilisisia, da ea edama gogosiasu iaha.
8 Duk wanda ya tara dukiyarsa ta wurin ba da bashi da ruwan da ya wuce misali yana tara wa wani ne wanda zai yi wa talakawa alheri.
Dia da muni molole hame lasea, o dabua baligili legebeba: le, bagade gagui ba: sea, fa: no dia muni huluane da fisi dagoi ba: mu. Haeafui dunu da amo muni lale, hame gagui dunuma imunu.
9 In wani ya yi kunnuwa ƙashi ga doka ko addu’arsa ma abar ƙyama ce.
Di da Gode Ea sema higasea, Gode da dia sia: ne gadosu nabimu amola higamu.
10 Duk wanda ya jagorance masu aikata gaskiya a hanyar mugunta zai fāɗa cikin tarkonsa amma marasa abin zargi za su sami gādo mai kyau.
Di da moloidafa dunuma ogogobeba: le, e da wadela: le hamosea, amo da sani agoane. Be di da dina: saniga sa: imu. Be Gode da moloidafa dunuma bidi imunu.
11 Mai arziki zai yi zato shi mai hikima ne a ganinsa, amma matalauci mai basira ya fi shi sanin abin da yake daidai.
Liligi bagade gagui dunu da gasa fili, ili da noga: i dawa: su bagadeyale ilila: dawa: lala. Be liligi hame gagui molole dawa: su dunu, ilia liligi bagade gagui dunu ilia giadofabe asigi dawa: su hou noga: le dawa:
12 Sa’ad da adalai suka yi nasara, kowa yakan yi biki; amma sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya.
Moloidafa dunu da ouligisu hou lasea, dunu huluane da nodone gilisili ha: i naha. Be wadela: le hamosu dunu da ouligisu hou lasea, eno dunu da hobeale wamoaligisa.
13 Duk wanda ya ɓoye zunubansa ba ya taɓa cin nasara, amma duk wanda ya furta ya kuma ƙi su yakan sami jinƙai.
Di da dia wadela: i hamoi amo wamolegesea, di da hahawane hame esalumu. Be dia wadela: i hou amo fofada: ne, sinidigisia, Gode da dima gogolema: ne olofomu.
14 Mai albarka ne mutumin da kullum yake jin tsoron Allah, amma duk wanda ya taurare zuciyarsa yakan shiga wahala.
Eso huluane Hina Godema nabasu hou hamosea, di da hahawane ba: mu. Be di da hihini gasa fili hamosea, dia hou da wadela: lesi dagoi ba: mu.
15 Kamar rurin zaki ko sanɗar beyar haka mugun mutum mai mulki a kan mutane marasa ƙarfi yake.
Wadela: le hamosu ouligisu dunu da nimi bagade gesenenanebe laione wa: me o gogoli ahoanebe ‘bea’ agoane. Agoaiwane dunu da dunu fi ouligisia, hame gagui dunu da gasa hameba: le, se nabala.
16 Mugu mai mulki ba shi da azanci, amma duk wanda yake ƙin ƙazamar riba yakan yi tsawon rai.
Ouligisu dunu da dawa: su noga: i hame galea, e da ea fi ilima gasa fili, nimi bagadewane ouligimu. Be moloidafa ouligisu dunu da ode bagohame ea fi ouligimu.
17 Mutumin da laifin kisa ya yi ta damunsa zai zama mai gudu don tsoro har mutuwa; kada wani ya taimake shi.
Nowa dunu da fane legesu hou hamosea, e da fedege agoane hina: bogoi uli dogosa. Amaiba: le, amo logo di mae hedofama.
18 Duk wanda ya yi tafiya marar abin zargi zai zauna lafiya, amma duk wanda hanyoyinsa mugaye ne zai fāɗi nan da nan.
Di da moloidafa hou hamosea, dia esalusu da gaga: i dagoi ba: mu. Be di da hou moloi hame hamosea, hedolo dafamu.
19 Duk wanda ya nome gonarsa zai sami amfani a yalwace, amma duk wanda yake zaman banza zai zama matalauci a koyaushe.
Dogolole bugili nasu dunu da ha: i manu gilisi ba: sa. Be dunu da mae hawa: hamone, udigili esalea, ha: bagade ba: mu.
20 Mutum mai aminci zai cika da albarka, amma duk mai son yin arziki dare ɗaya zai sha hukunci.
Moloidafa dunu da hahawane ganumu. Be nowa da hedolodafa bagade gaguiwane esalomusa: dawa: sea da se dabe iasu ba: mu.
21 Nuna sonkai ba shi da kyau, duk da haka mutum zai aikata abin da ba daidai ba saboda’yar ƙaramar rashawa.
Afamagasu hou da wadela: idafa. Be wadela: i fofada: su dunu da hano suligisu lasea, hedolowane afamagasa.
22 Mai rowa yana alla-alla ya yi arziki bai san cewa talauci ne ke jiransa ba.
Uasu dunu da hedolowane liligi bagade lamusa: dawa: beba: le, e da fa: no liligi hame gaguiwane esalumu amo hi hame dawa: sa.
23 Duk wanda ya tsawata wa wani mutum zai sami yabo a ƙarshe fiye da wanda yake mai daɗin baki.
Mae wamolegele, hima hou hahamoma: ne gagabole odagia sia: mu da defea. Agoane hame hamosea, di da ema hame asigisa. E da se lamu be fa: no amo sia: da dabua hahaeafuli sia: baligisa dawa: mu.
24 Duk wanda ya yi wa mahaifin ko mahaifiyarsa sata ya kuma ce, “Ai, ba laifi ba ne” abokin mai hallakarwa ne shi.
Nowa dunu da ea ada amola ame amo elea liligi wamolasea, amo ea hou da gugunufinisisu dunu ea hou defele gala.
25 Mai haɗama yakan jawo tā-da-na-zaune-tsaye, amma duk wanda ya dogara ga Ubangiji zai yi nasara.
Uasu hou hamosea, fa: no bidi doaga: mu. Be di da Hina Godema dafawaneyale dawa: mu da defea.
26 Duk mai dogara ga kansa wawa ne, amma duk wanda yake tafiya da hikima zai zauna lafiya.
Di da dia hanai amoga fawane fa: no bobogesea, amo da gagaoui hou agoai galebe. Be noga: le dawa: su dunu ilia olelesuma fa: no bobogesea, di da gaga: i ba: mu.
27 Duk wanda yake bayarwa ga matalauta ba zai rasa kome ba, amma duk wanda bai kula da su ba yana samu la’ana masu yawa.
Dia liligi amo hame gagui dunu iligili iasea, di da eso huluane dia esaloma: ne lamu liligi defele ganabe ba: mu. Be di da hame gagui dunu, ilima hame asigi agoai lalea, dunu bagohame ilia da di gagabui aligima: ne sia: mu.
28 Sa’ad da mugu ya samu shugabanci, mutane sukan yi ta ɓuya; amma sa’ad da mugu ya hallaka, adali kan ci gaba cikin arziki da lafiya.
Wadela: le hamosu dunu da ouligisu hou lasea, ea fi dunu da ilia wamo aligisu soge hame yolesisa. Be wadela: le ouligisu dunu da dafasea, moloidafa dunu da ilia fi bu ouligimu.

< Karin Magana 28 >