< Karin Magana 22 >

1 An fi son suna mai kyau fiye da wadata mai yawa; tagomashi kuma ya fi azurfa ko zinariya.
Hou aduna gala. Afae da di da moloi hou hamobeba: le, eno dunu da dima nodosa. Eno da di da bagade gagusu dunu agoai ba: mu. Di da moloi hamobeba: le, eno dunu da dima nodosa, amo logoga masa: ne ilegema.
2 Mawadaci da matalauci suna da abu guda. Ubangiji ne Mahaliccinsu duka.
Bagade gagui dunu amola hame gagui dunu, ela da hisu hisu. Be hou afadafa da defele. Amo da Hina Gode da ela defele Hi hamoi.
3 Mai basira kan ga damuwa tana zuwa yă nemi mafaka, amma marar azanci kan yi ta tafiya yă kuma sha wahala.
Molole dawa: su dunu da mosolasu mabe noga: le ba: sa, amola amo fisima: ne noga: le gagagulasa. Be noga: le hame dawa: su dunu da mosolasu amo ganodini ahoa, amola fa: no e da bagade gogosiane da: i diosa.
4 Sauƙinkai da tsoron Ubangiji sukan kawo wadata da girmamawa da kuma rai.
Hina Godema nabasu hou hamoma, amola gasa fi hou mae hamoma. Amasea, di da bagade gaguiwane ba: mu, dunu eno da dima nodomu, amola di da ode bagohame esalumu.
5 A hanyoyin mugu akwai kaya da tarko, amma duk wanda ya kiyaye ransa kan kauce musu.
Wadela: i hamosu dunu da esalusu logoga ahoasea, sani bagohame ba: sa. Di da dia esalusu amoma asigi galea, amo saniga dasa: besa: le, segasa: ima.
6 Ka hori yaro a hanyar da ya kamata yă bi, kuma sa’ad da ya tsufa ba zai bar ta ba.
Dia mano da moloiwane esaloma: ne, ema hou noga: le olelema. Amasea, e da amo hou mae gogolele, ea bogosu amoga doaga: mu.
7 Mawadaci yakan yi mulki a kan matalauci, mai cin bashi kuwa bawan mai ba da bashi ne.
Hame gagui dunu da bagade gagui dunu ilia bidi mae lale udigili hawa: hamosu dunu agoai galebe. Nowa dunu da enoma muni bu imunusa: lasea, e da amo muni iasu dunu amo ea udigili hawa: hamosu dunu esala.
8 Duk wanda ya shuka mugunta yakan girbe wahala, za a kuma hallaka sandar fushinsa.
Di da moloi hame hou, hawa: agoane sagasea, se nabasu da sono agoane heda: le, se nabasu da gamibi agoai ba: mu. Amola amo sagai da hame dialumu.
9 Mai bayarwa hannu sake shi kansa zai sami albarka, gama yakan raba abincinsa da matalauta.
Di da mae hihini, dia ha: i manu mogili hame gagui dunuma iasea, di da hahawane ba: mu.
10 Ka hori mai ba’a, hatsaniya kuwa za tă yi waje; fitina da zargi kuma za su ƙare.
Dilia gasa fi dunu sefasima. Amasea, dilia da sia: ga gegesu amola dunu eno ilia dio amoma lasagole sia: su, amo bu hame ba: mu.
11 Duk mai son tsabtar zuciya wanda kuma jawabinsa mai alheri ne zai zama aminin sarki.
Nowa da hadigi ida: iwane asigi dawa: su amo hanai galea, amola asigidafa sia: hanai galea, amo dunuma hina bagade da dogolegemu.
12 Idanun Ubangiji na lura da sani, amma yakan ƙi kalmomin marar aminci.
Hina Gode da dafawane sia: momagele legesa. Be E da ogogosu dunu ilia sia: wadela: lesisa.
13 Rago kan ce, “Akwai zaki a waje!” Ko kuma “Za a kashe ni a tituna!”
Hihi dabuli dunu e da eso huluane diasu ganodini fawane esala. E da amane sia: sa, “Na da gadili ahoasea, laione wa: me da na medole legemu galebe!”
14 Bakin mazinaciya rami ne mai zurfi; duk wanda yake a ƙarƙashin fushin Ubangiji zai fāɗa a ciki.
Inia uda adole lasu hou da sani agoane diala. Hina Gode da wadela: i hou hamosu dunu ilima ougi bagade gala, amola agoai dunu da amo saniga hedolo sa: imu.
15 Wauta tana da yawa a zuciyar yara, amma sandar horo zai kore ta nesa da su.
Mano huluane da dawa: hamedene, udigili hou hamonana. Be ili fada: i dawa: ma: ne fasea da ilia hou bu hahamomu.
16 Duk wanda yake danne matalauta don yă azurta kuma duk wanda yake kyauta ga mawadata, dukansu kan talauta.
Dia udigili iasu amo bagade gagui dunuma iasea, o di bagade gaguma: ne hame gagui dunu ilia liligi lasea, amola ilima banenesisia, di amola da fa: no hame gagui dunu agoai ba: mu.
17 Ka kasa kunne ka kuma saurara ga maganganu masu hikima; ka yi amfani da abin da nake koyarwa,
Nabima! Amasea, na da bagade dawa: su dunu ilia olelebe amo dima olelemu. Ilia olelebe amo noga: le hogoi helema.
18 gama yana da daɗi sa’ad da ka kiyaye su a zuciyarka ka kuma kasance da su a shirye a leɓunanka.
Amola di da amo olelebe noga: le dawa: sea, amola eno dunuma olelemusa: dawa: sea, di da hahawane ba: mu.
19 Domin dogarawarka ta kasance ga Ubangiji, ina koya maka yau, har kai ma.
Na da amo olelebe wali dima olelemu. Bai di noga: le nabalu, Hina Gode dafawaneyale dawa: mu, amo na da hanai galebe.
20 Ban rubuta maka maganganu talatin ba, maganganun shawara da sani,
Na da dima olelema: ne, sia: 30 agoane dedei dagoi. Amo sia: ganodini dawa: ma: ne sia: , sisasu sia: amola fada: i sia: da dedei dagoi.
21 ina koya maka gaskiya da kalmomin da za ka dogara a kai, saboda ka iya ba da amsa daidai ga duk wanda ya aike ka?
Amo sia: da dima dafawanedafa hou olelemu. Amasea, di da enoga dafawane hou hogoi helema: ne asunasisia, di da amo ea bai bu gaguli misunu.
22 Kada ka zalunci matalauta a kan suna matalauta kada kuma ka ƙwari wanda ba shi da mai taimako a gaban shari’a,
Hame gagui dunu da gasa hameba: le, ilia hou mae banenesima. Amola asaboi gasa hame dunu ilima fofada: sea, ilia hou mae banenesima.
23 gama Ubangiji zai yi magana dominsu zai kuwa washe waɗanda suka washe su.
Bai Hina Gode da ili fidima: ne ilimagale fofada: mu. Amola nowa dunu da amo asaboi hame gagui dunu ilima beda: ma: ne medole legemusa: sia: sea, Hina Gode da amo dunu beda: ma: ne medole legemusa: sia: mu.
24 Kada ka yi abokantaka da mai zafin rai, kada ka haɗa kai da wanda ba shi da wuya ya yi fushi,
Dilia gasa fi nimi bagade dunu amo maedafa dogolegema.
25 in ba haka ba za ka koyi hanyoyinsa ka kuma sa kanka a tarko.
Di da amaiwane hou lasa: besa: le amola dia hou bu afadenemu hamedeiwane ba: sa: besa: le amo maedafa dogolegema.
26 Kada ka zama mai ɗaukar lamuni ko ka ba da jingina saboda bashi;
Dunu eno da liligi lale bidi mae iawane fa: no imunu sia: sea, di da ea udigili lai amo dabe imunusa: mae sia: ma
27 gama in ka kāsa biya za a ƙwace gadon da kake kwanciya a kai ma.
Di da fa: no amo dabe imunu da hamedei ba: sea, se nabimu. Amola ilia dia liligi huluane amola dia diaheda: su amolawane, amo dabeyale lamu.
28 Kada ka matsar da shaidar kan iyakar da kakanninka suka kafa.
Musa: fi dunu ilia soge alalo ilegesu, amo maedafa gua: ma.
29 Kana ganin mutumin da yake da gwaninta a cikin aikinsa? Zai yi wa sarakuna hidima; ba zai yi hidima wa mutanen da ba su iya ba.
Nowa dunu da noga: idafa hawa: hamosu hamosea, e da dunu oda bagohame ilia hou baligisa. Amola e da hina bagade dunu ilima gilisimu defele ba: sa.

< Karin Magana 22 >