< Karin Magana 20 >

1 Ruwan inabi mai yin ba’a ne, barasa kuma mai rikici ne; duk wanda suka sa ya kauce marar hikima ne.
Misurtui ing thlang thekhanaak pe nawh, zuu ing awipungnaak coeng sak hy.
2 Fushin sarki yana kama da rurin zaki; duk wanda ya sa shi fushi zai rasa ransa.
Sangpahrang ak kawsonaak taw samthyn a kaawk ing myih nawh, kaw ak so sak taw amah a hqingnaak ak khawng ni.
3 Bangirma ne ga mutum ya guji faɗa, amma kowane wawa yana saurin yin faɗa.
Kawsonaak ak qei thlang ing kyihcahnaak hu kawm saw, cehlai thlakqaw ingtaw hqo hu hy.
4 Rago ba ya noma a lokacin noma; saboda haka a lokacin girbi ba ya bukata samun kome.
Thlang thakdam ing khaw a dingawh lai a thawl ngak nawh; cedawngawh caang ah huiawh ai thoeh kawm saw, ikawawm am ta kaw.
5 Manufofin zuciyar mutum zurfafan ruwaye ne, amma mutum mai basira yakan jawo su.
Kawlung khuiawh cainaak taw tui amyihna dung hlai hy, simnaak ak ta thlang ing ni ik-oeih a coeng sak hy.
6 Kowane mutum gani yake shi mai ƙauna marar ƙarewa ne, amma ina? Da ƙyar ka sami amintacce mutum guda.
Thlak ypawmna kqawn qu mai kawm uh, ak ypawm tang unu ak awm?
7 Mai adalci kan yi rayuwa marar abin zargi; masu albarka ne’ya’yan da za su biyo bayansa.
Thlakdyng, khawkpoek khawkhan thainaak ak ta a cakhqi taw thlang zoseenkhqi ni.
8 Sa’ad da sarki ya zauna kan kujerarsa don yă yi shari’a, yakan ga dukan mugunta da idanunsa.
Awitlyknaak awh Sangpahrang ing awi ak tlyk awh, a mik ing theem amak leek boeih ce khqaa ing zah amyihna zaap boeih hy.
9 Wa zai iya cewa, “Na kiyaye zuciyata da tsarki; ni mai tsabta ne marar zunubi kuma”?
“Kak kawlung ciim sak nyng, thawlhnaak awhkawng ciimcaih nyng,” tinawh uing ak kqawn thai?
10 Ma’auni marar gaskiya da magwajin da ba daidai ba, Ubangiji ya ƙi su duka.
Tahnaak amak thym ingkaw tehnaak amak thym boeih Bawipa ing tyih qawi haih hy.
11 Akan san ƙananan yara ta ayyukansu, ana iya sani ko rayuwarsu amintattu ne, mai nagarta.
Nasen awm a bibi ing ak thym ak thawlh dang sak hy.
12 Kunnuwan da suke ji da kuma idanun da suke gani, Ubangiji ne ya yi su duka.
Zaaknaak haa ingkaw huhnaak mik ve Bawipa ing ni a sai qawi haih.
13 Kada ka so barci in ba haka ba za ka talauce; ka zauna a faɗake za ka kuwa kasance da sauran abinci.
Ih koeh lungna khawdeng kawp ti; hqak nawh meet lah awklek ainaa ta kawp ti.
14 “Kai, ya yi tsada, ya yi tsada!” In ji mai saya; sa’ad da ya tafi yana taƙama a kan ya iya ciniki.
Them ak thlaikung ing them ak thlaihawh “Am leek hy, am leek hy,” tinawh, ang voei huna a them thlaihawh oequ hy.
15 Zinariya akwai ta, lu’ulu’u kuma ga shi a yalwace, amma leɓunan da suke magana da sani suna da wuyan samu kamar duwatsu masu daraja.
Sui awm nawh, cak phu tlo awm awm moe, cyihnaak awi ak kqawn hui taw lung phu tlo soeih ing myih hy.
16 A karɓi rigunan wanda ya ɗauki lamunin baƙo; a riƙe shi jingina in ya yi shi don mace marar aminci.
Thlangchang asyng naak ham ak dyihpyi-kung ingkaw nukche ak dyihpyikung ing a hii ce hawlh seh.
17 Abincin da aka samu ta hanyar zamba yakan zama da daɗi, amma mutum zai ƙarasa da baki cike da yashi.
Quuk buh ang hypna ai ve thlang ing tui sak hy, cehlai a huna am kha ce lungqiit ing be kaw.
18 Ka yi shirye-shirye ta wurin neman shawara; in kana yaƙi, ka sami bishewa.
Thlang doet nawh ik-oeih cainaak ta. Ak leekna cai hqeet nawh ceemqal ce tlyk.
19 Mai gulma yakan lalace yarda; saboda haka ka guji mutum mai yawan surutu.
Thlang awihpung khawlakawh ak van ing awihyp ce pho sak hy; Ceamyihna awmsaw awi ak pung thlang ce koeh pyi na.
20 In mutum ya zargi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, fitilarsa za tă mutu a tsakiyar duhu.
A nu mai aw, a pa mai aw qun ak khy pek taw, thanlung ak hyp huiawh a maihchoei him pekna awm kaw.
21 Gādon da aka samu da sauri a farkon farawa ba zai zama mai albarka a ƙarshe ba.
Ak cykawh ang tawnna huh qo cetaw a huna zoseetnaak na awm kaw.
22 Kada ka ce, “Zan rama wannan abin da aka yi mini!” Ka dogara ga Ubangiji, zai kuwa fisshe ka.
“Thawlh thung lah vang,” koeh ti, Khawsa ce qeh cang nawh, anih ing ni loet sak kaw.
23 Ubangiji ya ƙi ma’aunin da ba daidai ba, da kuma magwajin da ba su gamshe shi ba.
Tahnaak amak thym taw Bawipa mikhuhawh tuih kawi ni, amak thym tehnaak awm am leek hy.
24 Ubangiji ne yake bi da matakan mutum, Ta yaya wani zai fahimci hanyarsa?
Thlanghqing a khawkhannaak Bawipa ing a hqui ni, cekkaana thlanghqing ing ikawmyihna a sim hly thai?
25 Tarko ne ga mutum ya keɓe wani abu da ba tunani daga baya kuma ya yi la’akari da alkawarinsa.
Poek kaana hqingtawnnaak ing Khawsa them pek ingkaw awikam coengawh hu ak nawng tlaih taw amah ham thang ak dun khoeng ak thlang ni.
26 Sarki mai hikima yakan gane mugunta; ya hukunta su ba tausayi.
Sangpahrang ak cyi ing thlakche ce hqimqa nawh awideng hy.
27 Fitilar Ubangiji kan bincika zuciyar mutum takan bincika lamirinsa.
Thlanghqing kak kawlung taw Bawipa a maihchoeina awm nawh, kawlung khui a dungnaak dy coei pheng thai hy.
28 Ƙauna da aminci kan kiyaye sarki lafiya; ta wurin ƙauna sarautarsa za tă zauna a kafe.
Lungnaak ingkaw awitak ing sangpahrang ce syng sak nawh; lungnaak ingawh ang ngawih-naak ce cak sak hy.
29 Ɗaukakar matasa maza ita ce ƙarfinsu, furfura ita ce darajar tsofaffi.
Cacoen a boeimangnaak taw ak thamahnaak ni, Pacawng a dawnaak taw a lumkqawk sampainaak ni.
30 Naushi da rauni kan share mugunta, dūka kuma kan tsabtacce lamiri.
Mynmaa kawlawknaak ing boeibaai caih sak nawh, vyyknaak ing kawlung ak khui dy ciim sak hy.

< Karin Magana 20 >