< Karin Magana 20 >

1 Ruwan inabi mai yin ba’a ne, barasa kuma mai rikici ne; duk wanda suka sa ya kauce marar hikima ne.
Nowa da adini bagade nasea, e da feloale gegesu hou amola wadela: le sia: su hou bagade hamosa. Nowa dunu e adini bagadewane ba: sea, ea hou da gagaoui dunu agoai gala.
2 Fushin sarki yana kama da rurin zaki; duk wanda ya sa shi fushi zai rasa ransa.
Di da laione wa: me amo da gegesenebe ema beda: i amo defele ougi bagade hina bagadema beda: mu da defea. Di da hina bagade ougima: ne hamosea, amo hou da di gobele fane legesu hou defele.
3 Bangirma ne ga mutum ya guji faɗa, amma kowane wawa yana saurin yin faɗa.
Gagaoui dunu huluane da sia: ga gegesu hou musu dawa: Be sia: ga gegesu amo yolesimu da hou noga: idafa.
4 Rago ba ya noma a lokacin noma; saboda haka a lokacin girbi ba ya bukata samun kome.
Bugili nasu dunu da hihi dabuli aligiba: le ea osobo gidinasu i amoga osobo hame gidinasea, e da fa: no ha: i manu dadamimu hame ba: mu.
5 Manufofin zuciyar mutum zurfafan ruwaye ne, amma mutum mai basira yakan jawo su.
Osobo bagade dunu ilia asigi dawa: su da hano nasu ulidou amo ganodini diala agoane gala. Be bagade dawa: su dunu da asigi dawa: su hiougili gadosu dawa:
6 Kowane mutum gani yake shi mai ƙauna marar ƙarewa ne, amma ina? Da ƙyar ka sami amintacce mutum guda.
Dunu bagohame da ilia mae fisili fuligala: su hou fawane hamonana, ilia udigili sia: sa. Be moloidafa fuligala: su dunu amo di da hogoi helele, hame ba: mu.
7 Mai adalci kan yi rayuwa marar abin zargi; masu albarka ne’ya’yan da za su biyo bayansa.
Nowa mano ilia eda da moloidafa hou fawane hamosea, da hahawane esala.
8 Sa’ad da sarki ya zauna kan kujerarsa don yă yi shari’a, yakan ga dukan mugunta da idanunsa.
Hina bagade e da dunu enoma fofada: sea, e da wadela: i hou ba: sea, amo ea bai hedolo dawa: sa.
9 Wa zai iya cewa, “Na kiyaye zuciyata da tsarki; ni mai tsabta ne marar zunubi kuma”?
Dunu afaega, “Na da wadela: i hou hamedafa hamosu,” amane sia: mu da hamedei.
10 Ma’auni marar gaskiya da magwajin da ba daidai ba, Ubangiji ya ƙi su duka.
Hina Gode da nowa dunu da dioi ba: su amola defei ba: su liligi amo ogogole hamosea, ilima higa: i hodosa.
11 Akan san ƙananan yara ta ayyukansu, ana iya sani ko rayuwarsu amintattu ne, mai nagarta.
Dunu huluane amola mano ilia hamobe ba: sea, eno dunu da ilia houdafa dawa: mu. Ilia da moloidafa amola noga: iwane hamosea, dunu eno da ilia houdafa da noga: i hedolo dawa: mu.
12 Kunnuwan da suke ji da kuma idanun da suke gani, Ubangiji ne ya yi su duka.
Hina Gode e da ninima si amoga nini da ba: ma: ne amola ge amoga nini da nabima: ne, amo ninima i dagoi.
13 Kada ka so barci in ba haka ba za ka talauce; ka zauna a faɗake za ka kuwa kasance da sauran abinci.
Di da eso huluane golai dialea, di da hame gagui agoai esalumu. Di eso huluane hawa: hamosea, ha: i manu bagade ba: mu.
14 “Kai, ya yi tsada, ya yi tsada!” In ji mai saya; sa’ad da ya tafi yana taƙama a kan ya iya ciniki.
Liligi lala masu dunu da liligi ligisisu liligi amo muni bagade ba: sea, da: i dione egasa. Be amomane, ea asili, muni fonobahadi fawane amoga lai, e da hidale sia: sa.
15 Zinariya akwai ta, lu’ulu’u kuma ga shi a yalwace, amma leɓunan da suke magana da sani suna da wuyan samu kamar duwatsu masu daraja.
Nowa da hi sia: dasu amo ea bai noga: le dawa: sea, amo hou da moloidafa amola gouli amola silifa ea lasu defei baligisa.
16 A karɓi rigunan wanda ya ɗauki lamunin baƙo; a riƙe shi jingina in ya yi shi don mace marar aminci.
Degabo ba: i dunu da liligi bidi lale, bidi mae iawane fa: no imunu sia: sea, be eno dunu da amo dunu ea fa: no imunu bidi, amo hi da wali imunu sia: sea, e da gagoule agoane hamosa. Amola degabo ba: i dunu da bidi bu hame iasea, bidi iasu dunu da gagaoui dunu amo ea soge lamu da defea.
17 Abincin da aka samu ta hanyar zamba yakan zama da daɗi, amma mutum zai ƙarasa da baki cike da yashi.
Ha: i manu wamolale lai da hedaidafa gala. Be fa: no wamolasu dunu ea lafi da sa: i boso amoga nabai defele ba: mu.
18 Ka yi shirye-shirye ta wurin neman shawara; in kana yaƙi, ka sami bishewa.
Mae ilegele, udigili gegemusa: mae masa. Hidadea fada: i sia: ne iasu nabasea, didi ba: mu.
19 Mai gulma yakan lalace yarda; saboda haka ka guji mutum mai yawan surutu.
Baligiduli sia: su dunu da sia: wamolegemu hame dawa: Sia: bagade sia: dabe dunu ilima mae gilisima.
20 In mutum ya zargi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, fitilarsa za tă mutu a tsakiyar duhu.
Dia ada amola ame ela aligima: ne gagabusia, di da gamali amo da gasia ea digagala: i haba: dosu defele bogomu.
21 Gādon da aka samu da sauri a farkon farawa ba zai zama mai albarka a ƙarshe ba.
Dia muni asabole lasea, amo muni da fa: no agoane dia esalusu bagade hame fidimu.
22 Kada ka ce, “Zan rama wannan abin da aka yi mini!” Ka dogara ga Ubangiji, zai kuwa fisshe ka.
Dunu da dima wadela: le hamosea, dia disu dabe mae ima. Di Hina Godema dafawaneyale dawa: sea, Hi fawane da amo hou hahamomu.
23 Ubangiji ya ƙi ma’aunin da ba daidai ba, da kuma magwajin da ba su gamshe shi ba.
Hina Gode da nowa dunu da dioi ba: su amola defei ba: su liligi amo ogogole hamosea, ilima higa: i hodosa.
24 Ubangiji ne yake bi da matakan mutum, Ta yaya wani zai fahimci hanyarsa?
Nowa dunu da hina: esalusu logo ahoabe dawa: bela: ? E da hame dawa: Be Hina Gode Hifawane da ninia esalusu logo huluane ilegei dagoi.
25 Tarko ne ga mutum ya keɓe wani abu da ba tunani daga baya kuma ya yi la’akari da alkawarinsa.
Noga: le dadawa: lalu, Godema imunusa: ilegele sia: ma. Di da fa: no da: i diosa: besa: le, hedolo mae sia: ma.
26 Sarki mai hikima yakan gane mugunta; ya hukunta su ba tausayi.
Bagade dawa: su hina bagade dunu da wadela: i hamosu dunu hogole ba: mu. Amasea, e da ema mae asigili se imunu.
27 Fitilar Ubangiji kan bincika zuciyar mutum takan bincika lamirinsa.
Hina Gode da hadigi gamali agoane, ninia asigi dawa: su amola a: silibu ganodini, E da ninia hou hogosa.
28 Ƙauna da aminci kan kiyaye sarki lafiya; ta wurin ƙauna sarautarsa za tă zauna a kafe.
Hina bagade dunu da moloiwane amola asigiwane ea hawa: hamosea, e da ode bagohame ea soge ganodini hinawane esalumu.
29 Ɗaukakar matasa maza ita ce ƙarfinsu, furfura ita ce darajar tsofaffi.
Ninia goi ayeligi ilia gasa amo heawini mageda. Amola asigilai gago aligi dunu ilima nodone nabawane hamosa.
30 Naushi da rauni kan share mugunta, dūka kuma kan tsabtacce lamiri.
Ninia mogili eso enoga wadela: i hou hamosea, ninia hou afadenemu gasa bagade ba: sa. Be se nabasu bagade da ninima doaga: sea, ninia hou afadenemusa: dawa:

< Karin Magana 20 >