< Karin Magana 2 >

1 Ɗana, in ka yarda da kalmomina ka kuma ajiye umarnaina a cikinka,
Sine moj, ako primiš rijeèi moje, i zapovijesti moje sahraniš kod sebe,
2 kana kasa kunne ga abin da yake na hikima, kana kuma yin ƙoƙari ka fahimce shi,
Da pazi uho tvoje na mudrost, i prigneš srce svoje k razumu,
3 in kuma ka kira ga tsinkaya ka kuma kira da ƙarfi don ganewa,
Ako prizoveš mudrost, i k razumu podigneš glas svoj,
4 in ka neme shi yadda ake neman azurfa ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya,
Ako ga ustražiš kao srebro, i kao sakriveno blago ako dobro ustražiš;
5 to, za ka gane tsoron Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
Tada æeš razumjeti strah Gospodnji, i poznanje Božije naæi æeš.
6 Gama Ubangiji yana ba da hikima, daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.
Jer Gospod daje mudrost, iz njegovijeh usta dolazi znanje i razum.
7 Yana riƙe da nasara a ma’aji don masu yin gaskiya, shi ne mafaka ga waɗanda tafiyarsu ba ta da laifi,
Èuva pravima što doista jest, štit je onima koji hode u bezazlenosti,
8 gama yana tsare abin da masu adalci suke bukata yana kuma tsare hanyar amintattunsa.
Da bi se držali staza pravijeh, a on èuva put svetaca svojih.
9 Sa’an nan za ku fahimci abin da yake daidai da abin da yake na adalci da abin da yake gaskiya, da kowace hanya mai kyau.
Tada æeš razumjeti pravdu i sud i što je pravo, i svaki dobri put.
10 Gama hikima za tă shiga cikin zuciyarka, sani kuma zai faranta maka rai.
Kad doðe mudrost u srce tvoje, i znanje omili duši tvojoj,
11 Tsinkaya za tă tsare ka, ganewa kuma za tă yi maka jagora.
Pomnjivost æe paziti na te, razum æe te èuvati,
12 Hikima za tă cece ka daga hanyoyin mugayen mutane, daga kalmomin mutane masu ɓatanci,
Izbavljajuæi te od zla puta, od ljudi koji govore opake stvari,
13 waɗanda suke barin miƙaƙƙun hanyoyi don su yi tafiya a hanyoyi masu duhu,
Koji ostavljaju prave pute da idu putovima mraènijem,
14 waɗanda suke jin daɗin yin abin da ba shi da kyau suna kuma farin ciki a mugayen ɓatanci,
Koji se raduju zlo èineæi, i igraju u zlijem opaèinama;
15 waɗanda hanyoyinsu karkatattu ne waɗanda kuma suke cuku-cuku a hanyoyinsu.
Kojih su putovi krivi, i sami su opaki na stazama svojim;
16 Zai kiyaye ku kuma daga mazinaciya, daga mace mai lalata, mai ƙoƙarin kama ka da daɗin bakinta,
Izbavljajuæi te od žene tuðe, od tuðinke, koja laska svojim rijeèima,
17 wadda ta bar mijin ƙuruciyarta ta kuma ƙyale alkawarin da ta yi a gaban Allah.
Koja ostavlja voða mladosti svoje, i zaboravlja zavjet Boga svojega.
18 Gama gidanta yana kai ga mutuwa hanyarta kuma ga ruhohin matattu.
Jer k smrti vodi dom njezin, i k mrtvima staze njezine.
19 Duk wanda ya ziyarce ta ba ya ƙara komowa ba zai ƙara komowa ga hanyar rai.
Ko god uðe k njoj ne vraæa se, niti izlazi na put životni.
20 Don haka dole ku yi tafiya a hanyoyin mutanen kirki ku kuma yi ta bi hanyoyin adalai.
Zato hodi putem dobrijeh, i drži se staza pravednièkih.
21 Gama masu aikata gaskiya za su zauna a cikin ƙasar, marasa laifi kuma za su kasance a cikinta;
Jer æe pravednici nastavati na zemlji, i bezazleni æe ostati na njoj.
22 amma za a fid da mugaye daga ƙasar, za a tumɓuke marasa aminci kuma daga gare ta.
A bezbožni æe se istrijebiti sa zemlje, i bezakonici æe se išèupati iz nje.

< Karin Magana 2 >