< Karin Magana 2 >

1 Ɗana, in ka yarda da kalmomina ka kuma ajiye umarnaina a cikinka,
Oğlum, əgər sözlərimi qəbul etsən, Əmrlərimi qorusan,
2 kana kasa kunne ga abin da yake na hikima, kana kuma yin ƙoƙari ka fahimce shi,
Qulağını hikmətə tərəf çevirsən, Ürəyini dərrakəyə tərəf meyl etdirsən,
3 in kuma ka kira ga tsinkaya ka kuma kira da ƙarfi don ganewa,
Sən, həqiqətən, idrakı çağırsan, Səs ucaldıb dərrakəni səsləsən,
4 in ka neme shi yadda ake neman azurfa ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya,
Bunları gümüş kimi axtarsan, Gizli xəzinə kimi arasan,
5 to, za ka gane tsoron Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
Onda Rəbb qorxusunu anlayarsan, Allahı tanıyarsan.
6 Gama Ubangiji yana ba da hikima, daga bakinsa kuma, sani da ganewa sukan fito.
Çünki Rəbb hikmət verir, Onun ağzından bilik və dərrakə çıxır.
7 Yana riƙe da nasara a ma’aji don masu yin gaskiya, shi ne mafaka ga waɗanda tafiyarsu ba ta da laifi,
O, əməlisalehlərin sağlam şüurunu qoruyur, Kamalla gəzənlərə sipər olur.
8 gama yana tsare abin da masu adalci suke bukata yana kuma tsare hanyar amintattunsa.
O, ədalətin yollarını qoruyur, Möminlərin yollarını hifz edir.
9 Sa’an nan za ku fahimci abin da yake daidai da abin da yake na adalci da abin da yake gaskiya, da kowace hanya mai kyau.
Onda salehlik və ədaləti dərk edərsən, İnsafı, bütün yaxşı yolları tanıyarsan.
10 Gama hikima za tă shiga cikin zuciyarka, sani kuma zai faranta maka rai.
Hikmət qəlbinə dolar, Bilikdən könlün xoş olar.
11 Tsinkaya za tă tsare ka, ganewa kuma za tă yi maka jagora.
İdrak səni hifz edər, Dərrakə səni qoruyar.
12 Hikima za tă cece ka daga hanyoyin mugayen mutane, daga kalmomin mutane masu ɓatanci,
Hikmət səni pislərin yolundan, Sözü məkrli adamlardan qurtarar.
13 waɗanda suke barin miƙaƙƙun hanyoyi don su yi tafiya a hanyoyi masu duhu,
Onlar düz yolları atıblar, Qaranlıq yollarda dolanırlar.
14 waɗanda suke jin daɗin yin abin da ba shi da kyau suna kuma farin ciki a mugayen ɓatanci,
Şər iş görəndə şad olurlar, Şərin məkrindən xoşhallanırlar.
15 waɗanda hanyoyinsu karkatattu ne waɗanda kuma suke cuku-cuku a hanyoyinsu.
Bu adamların yolları əyridir, Onlar dolaşıq yollarla gedir.
16 Zai kiyaye ku kuma daga mazinaciya, daga mace mai lalata, mai ƙoƙarin kama ka da daɗin bakinta,
Hikmət səni yad arvaddan, Şirin dilli əxlaqsız qadından qurtarar.
17 wadda ta bar mijin ƙuruciyarta ta kuma ƙyale alkawarin da ta yi a gaban Allah.
Bu qadın gənc vaxtı getdiyi ərini atıb, Allahının əhdini unudub.
18 Gama gidanta yana kai ga mutuwa hanyarta kuma ga ruhohin matattu.
Onun evi ölümə, Yolları qəbiristanlığa aparar.
19 Duk wanda ya ziyarce ta ba ya ƙara komowa ba zai ƙara komowa ga hanyar rai.
Yanına gələn kimsə geri qayıtmaz, Bir daha həyat yollarına çatmaz.
20 Don haka dole ku yi tafiya a hanyoyin mutanen kirki ku kuma yi ta bi hanyoyin adalai.
Beləliklə, yaxşıların yolu ilə gedərsən, Salehlərin yollarına bağlı qalarsan.
21 Gama masu aikata gaskiya za su zauna a cikin ƙasar, marasa laifi kuma za su kasance a cikinta;
Çünki əməlisalehlər yer üzündə sakin olacaq, Kamillər burada qalacaq.
22 amma za a fid da mugaye daga ƙasar, za a tumɓuke marasa aminci kuma daga gare ta.
Pis adamlar bu torpaqdan atılacaq, Xainlərin kökü buradan qoparılacaq.

< Karin Magana 2 >