< Karin Magana 19 >

1 Gara matalauci wanda yake marar laifi da wawa wanda leɓunansa masu ƙarya ne.
Di da hame gaguiwane be moloidafa esalumu da defea. Be di da gagaoui ogogosu dunu agoai ba: mu da defea hame.
2 Ba shi da kyau ka kasance da niyya babu sani, ko ka kasance mai garaje ka ɓace hanya.
Di da dawa: su hame galea, be hahawane mae dawa: le momabo hamomusa: dawa: sea, amo da defea hame galebe. Amane hamosea, di da se nabimu.
3 Wautar mutum kan lalatar da ransa, duk da haka zuciyarsa kan ba wa Ubangiji laifi.
Dunu mogili da hi hanai hou hamobeba: le, wadela: lesi dagoi ba: sa. Amasea, ilia da udigili, “Hina Gode da na wadela: lesi dagoi,” amane sia: sa.
4 Wadata kan kawo abokai da yawa, amma abokin matalauci kan bar shi.
Dunu bagohame ilia bagade gagui dunu ilima dogolegemusa: dawa: Be hame gagui dunu da dogolegei bagahame fawane gala, amola ilia dogolegei da ili hedolo yolesisa.
5 Mai ba da shaidar ƙarya ba zai tafi babu hukunci ba, kuma duk wanda ya baza ƙarairayi ba zai kuɓuta ba.
Dia fofada: nana amo ganodini ogogosea, di da se iasu ba: mu. Amola hobeamu logo hame ba: mu.
6 Kowa na ƙoƙari ya sami farin jini wurin mai mulki, kuma kowa na so a ce shi abokin mutumin nan mai yawan kyauta ne.
Dunu huluane da mimogoa dunu amo ilia nodoi ba: ma: ne hamosa. Amola dunu huluane da dunu amo da ilima hahawane dogolegele iaha, amo dunuma dogolegemusa: dawa:
7 ’Yan’uwan matalauci sukan guje shi, balle abokansa, su ma za su guje shi. Ko da yake matalaucin yana binsu yana roƙo, ba zai sam su ba.
Dunu huluane amola ea sosogo fi da hame gagui dunu amo hame dogolegesa. E da dogolegei dunu hogoi helele, hamedafa ba: sa.
8 Duk wanda ya sami hikima yana ƙaunar ransa; duka wanda yake jin daɗi fahimi kan ci gaba.
Dina: di fidima! Dawa: su hou hogoi helema! Amasea, dia dawa: lai amo mae gogolema. Amasea, di da bagade gaguiwane ba: mu.
9 Mai shaidar ƙarya ba zai tafi babu hukunci ba, kuma duk mai baza ƙarairayi zai hallaka.
Nowa da fofada: su ganodini ogogosea, e da se iasu amoga hobeale masunu logo hame ba: mu. E da se iasu dafawanedafa ba: mu
10 Bai dace da wawa ya yi rayuwa cikin jin daɗi ba, haka ya fi muni bawa ya yi mulki a kan sarki!
Gagaoui dunu da liligi noga: idafa gaguli esalumu da defea hame. Amola udigili hawa: hamosu dunu da hina bagade ilia mano amoma hinawane esalumu da defea hame.
11 Hikimar mutum kan ba shi haƙuri; ɗaukakarsa ce ya ƙyale laifi.
Dawa: su dunu da ea mihanasea hedolo hedofasu dawa: Dunu da dima wadela: le hamosea, amo mae dawa: le, gogolema: ne olofomu da noga: idafa.
12 Fushin sarki yana kama da rurin zaki, amma tagomashinsa yana kama da raba a kan ciyawa.
Hina bagade ea ougi hou da laione wa: me ea gesenesu bagade agoane, be ea hahawane fidisu hou da gibu noga: le dabe agoai ba: sa.
13 Wawan yaro lalacin mahaifinsa ne, mace mai yawan faɗa tana kama da ɗiɗɗigar ruwa.
Gagaoui mano da ea eda bagadewane gugunufinisimu. Amola gesa: gesa: i uda ea hou da hano dadadibi agoai gala.
14 Ana gādon dawakai da wadata daga iyaye ne, amma mace mai basira daga Ubangiji ne.
Dunu da diasu amola muni amo ea sosogo ilima nana labe dawa: Be Hina Gode Hifawane da uda amo da dawa: su noga: idafa gala, ema imunusa: dawa:
15 Ragwanci kan jawo zurfin barci, mutum mai sanyin jiki kuma yana tare da yunwa.
Di da hihi dabuli hou hanai galea, defea, udigili hihiwane esalu golabada. Be di da ha: i bagade ba: mu.
16 Duk wanda ya bi umarnai kan tsare ransa, amma duk wanda ya ƙi binsu zai mutu.
Gode Ea sema nabawane hamosea, di da fifi asi sedagimu. Be Gode Ea sema amo dia higasea, di da hedolo bogomu.
17 Duk wanda yake kirki ga matalauta yana ba wa Ubangiji bashi ne, zai kuwa sami lada game da abin da ya yi.
Di da hame gagui dunu ilima iasea, amo da Hina Gode Ema fa: no bu lamusa: iasu defele agoai gala. Amola Hina Gode da dia iasu defele dima dabe imunu.
18 Ka hori ɗanka, gama yin haka akwai sa zuciya; kada ka goyi baya lalacewarsa.
Dia mano ilia manohadi esoga dawa: lamusa: dawa: beba: le, ilima dawa: ma: ne se iasu ima. Hame amasea, di da ilisu ilila: wadela: lesima: ne fidisa.
19 Dole mai zafin rai yă biya tara; in ka fisshe shi sau ɗaya, to, sai ka sāke yin haka.
Hedolo mi hanasu dunu amo e da ea hamoi defele se nabimu da defea. Amaiwane dunu mae gaga: ma. Di da eso enoga amo hou bu hamosa: besa: le, mae gaga: ma.
20 Ka kasa kunne ga shawara ka kuma yarda da umarni, a ƙarshe kuwa za ka yi hikima.
Di da fada: i sia: noga: le nabasea amola bu noga: le dawa: ma: ne hanai galea, di da fa: no bagade dawa: su dunu agoane esalumu.
21 Da yawa ne shirye-shiryen zuciyar mutum, amma manufar Ubangiji ce takan cika.
Dunu da ilia hanai liligi hamomusa: ilegesa. Be Gode Ea hanaiga dawa: i amo fawane hamoi dagoi ba: mu.
22 Abin da mutum yake sha’awa shi ne ƙauna marar ƙarewa; gara ka zama matalauci da ka zama maƙaryaci.
Uasu hou da gogosiasu agoai gala. Hame gagui dunu ilia hou da ogogosu dunu ilia hou baligisa.
23 Tsoron Ubangiji yakan kai ga rai. Sa’an nan mutum ya sami biyan bukata, ba abin da zai cuce shi.
Di da Hina Godema nabasu hou hamosea, esalusu sedade ba: mu. Amola di da gaga: le hahawane esalumu.
24 Rago kan sa hannunsa a kwano ba ya ma iya ɗaga shi ya kai bakinsa!
Dunu mogili da baligili hihi dabuliba: le, ilia ha: i manu loboga lale manu higasa.
25 Ka bulale mai ba’a, marasa azanci kuwa za su yi la’akari; ka tsawata wa mai basira, zai kuwa ƙara sani.
Gasa fi hame dawa: su dunu ilima dawa: ma: ne se imunu da defea. Amasea, dawa: su hame dunu ilia da houdafa dawa: mu. Di da bagade dawa: su galea, dunu eno da dima dawa: ma: ne olelesea, di da dawa: lamu.
26 Duk wanda ya yi wa mahaifinsa fashi ya kuma kori mahaifiyarsa ɗa ne da kan kawo kunya da wulaƙanci.
Nowa da edama giadofale hamosea o ea ame ea diasuga mae esaloma: ne sefasisia, amo da wadela: le gugunufinisisu dunu.
27 In ka daina jin umarni, ɗana, za ka kuwa kauce daga kalmomin sani.
Nagofe! Di da dawa: lamusa: hogolalu yolesea, di da dia musa: dawa: lai amola bu gogolemu.
28 Mai shaidar da yake malalaci yana wa shari’a ba’a ne, bakin mugaye kuma na haɗiye mugunta.
Giadofabe ba: su dunu da eno dunuma se imunusa: dawa: sea, moloidafa fofada: su hou da wadela: lesi dagoi ba: sa. Wadela: i hamosu dunu ilia da wadela: i hou hamomu bagade hanai gala.
29 An shirya tara saboda masu ba’a ne, dūka kuma saboda bayan wawaye.
Gasa fi gagaoui dunu da se nabima: ne fasu dafawane ba: mu.

< Karin Magana 19 >