< Karin Magana 17 >

1 Gara ka ci busasshen burodi da kwanciyar rai kuma shiru da ka je cin abinci a gidan da ke cike da biki amma da ɓacin rai.
Ucezu olomileyo lokuthula kanye lalo lungcono kulendlu egcwele imihlatshelo lengxabano.
2 Bawa mai hikima zai yi mulki a kan da mai rashin kunya, kuma zai raba gādo kamar ɗaya daga cikin’yan’uwansa.
Inceku ehlakaniphileyo izabusa phezu kwendodana eyangisayo, yehlukanise ilifa phakathi kwezelamani.
3 Ana gwajin azurfa da kuma zinariya da wuta, amma Ubangiji ne mai gwajin zuciya.
Imbiza yokuncibilikisa ngeyesiliva, lesithando ngesegolide, kodwa iNkosi ihlola izinhliziyo.
4 Mugun mutum kan mai da hankali ga mugayen leɓuna; maƙaryaci yakan kasa kunne ga harshen ƙarairayi.
Umenzi wobubi ulalela indebe ekhohlakeleyo; umqambimanga ubeka indlebe olimini oluchithayo.
5 Duk wanda yake wa matalauta ba’a yana zagin Mahaliccinsu ne; duk wanda ya yi murna akan masifar da ta sami wani za a hukunta shi.
Oklolodela umyanga uthuka uMenzi wakhe; othokoza encithakalweni kayikuba msulwa.
6 Jikoki rawanin tsofaffi ne, kuma iyaye su ne abin taƙamar’ya’yansu.
Abantwana babantwana bangumqhele wabadala, lodumo lwabantwana ngoyise.
7 Leɓunan basira ba su dace da wawa ba, ya ma fi muni a ce mai mulki yana da leɓunan ƙarya!
Indebe elobungcwethi kayisifanelanga isithutha; kakhulu kangakanani indebe yamanga isiphathamandla.
8 Cin hanci kamar sihiri yake ga wanda yake ba da shi; ko’ina ya juye, yakan yi nasara.
Isipho siyilitshe eliligugu emehlweni abaniniso; loba ngaphi esiphendukela khona sizaphumelela.
9 Duk wanda ya rufe laifi yana inganta ƙauna ne, amma duk wanda ya yi ta maimaita batu yakan raba abokai na kusa.
Osibekela isiphambeko udinga uthando, kodwa ophindaphinda udaba wehlukanisa umngane oseduze.
10 Tsawata kan sa mutum ya koyi basira fiye da abin da wawa zai koya ko da an dūke shi sau ɗari.
Ukukhuza kuyajula koqedisisayo kulokutshaya isithutha ngokulikhulu.
11 Mugayen mutane sukan kuta tawaye da Allah; za a aika manzo mutuwa a kansu.
Omubi udinga ububi kuphela, kodwa isithunywa esilesihluku sizathunyelwa kuye.
12 Gara a haɗu da beyar da aka ƙwace wa’ya’ya fiye da a sadu da wawa cikin wautarsa.
Kakuthi ibhere elifelwe yimidlwane lihlangane lomuntu, kodwa hatshi isithutha ebuthutheni baso.
13 In mutum ya sāka alheri da mugunta, mugunta ba za tă taɓa barin gidansa ba.
Ophindisela okubi esikhundleni sokuhle, ububi kabuyikusuka endlini yakhe.
14 Farawar faɗa tana kamar ɓarkewa madatsar ruwa ne, saboda haka ka bar batun kafin faɗa ta ɓarke.
Ukuqala kwenkani kunjengokuvulela amanzi; ngakho yekela ingxabano ingakazivezi.
15 Baratar da mai laifi a kuma hukunta mai adalci, Ubangiji ya ƙi su biyu.
Olungisisa omubi lolahla olungileyo bayisinengiso eNkosini, ngitsho bobabili.
16 Mene ne amfanin kuɗi a hannun wawa, da yake ba shi da sha’awar samun hikima?
Kungani kulemali yokuthenga inhlakanipho esandleni sesithutha, lokhu singelangqondo?
17 Aboki yakan yi ƙauna a koyaushe, ɗan’uwa kuma, ai, don ɗaukar nawayar juna ne aka haife shi.
Umngane uyathanda ngaso sonke isikhathi, lomzalwane uzalelwa inhlupheko.
18 Mutumin da ba shi da azanci yakan ɗauki lamunin wani ya kuma ɗauki nauyin biyan basusuwan maƙwabci.
Umuntu oswela ingqondo uyabambana ngezandla ukuba yisibambiso phambi kukamakhelwane wakhe.
19 Duk mai son faɗa yana son zunubi, duk wanda ya gina ƙofar shiga mai tsawo yana gayyatar hallaka.
Othanda isiphambeko uthanda inkani; ophakamisa umnyango wakhe udinga ukubhujiswa.
20 Mutum mai muguwar zuciya ba ya cin gaba; duk wanda yake da harshen ruɗu kan shiga wahala.
Olenhliziyo ephambeneyo katholi okuhle, lophambene ngolimi uwela ebubini.
21 Kasance da wawa kamar ɗa yakan kawo baƙin ciki babu farin ciki ga mahaifin wawa.
Ozala isithutha, sizakuba lusizi kuye; loyise wesithutha kathokozi.
22 Zuciya mai farin ciki magani ne mai kyau, amma bakin rai kan busar da ƙasusuwa.
Inhliziyo ethokozayo yenza kuhle njengomuthi, kodwa umoya owephukileyo womisa amathambo.
23 Mugun mutum yakan karɓa cin hanci a asirce don yă lalace yin adalci.
Omubi uthatha isipho esifubeni ukuphambula izindlela zesahlulelo.
24 Mutum mai basira kan kafa idonsa a kan hikima, amma idanun wawa suna a kan ƙarshen duniya.
Inhlakanipho iphambi koqedisisayo, kodwa amehlo esithutha asekucineni komhlaba.
25 Da yake wawa yakan kawo baƙin ciki ga mahaifinsa da ɓacin rai ga wanda ya haife shi.
Indodana eyisiwula ilusizi kuyise, iyikubaba kowayizalayo.
26 Ba shi da kyau a hukunta marar laifi, ko a bulale shugaba saboda mutuncinsu.
Ukuhlawulisa olungileyo lakho kakulunganga, lokutshaya iziphathamandla ngenxa yobuqotho.
27 Mutum mai sani yakan yi la’akari da amfani da kalmomi, mutum mai basira kuma natsattse ne.
Owazi ulwazi ugodla amazwi akhe; umuntu oqedisisayo ulomoya opholileyo.
28 Ko wawa in bai buɗe bakinsa ba, za a zaci shi mai hikima ne, da kuma mai basira inda ya ƙame bakinsa.
Isithutha esithuleyo laso sithiwa sihlakaniphile; ovala indebe zakhe uthiwa uyaqedisisa.

< Karin Magana 17 >