< Karin Magana 17 >

1 Gara ka ci busasshen burodi da kwanciyar rai kuma shiru da ka je cin abinci a gidan da ke cike da biki amma da ɓacin rai.
Lungcono uqweqwe lwesinkwa umuntu elokuthula kulendlu egcwele amagqibhagqibha okudla kodwa kulengxabano.
2 Bawa mai hikima zai yi mulki a kan da mai rashin kunya, kuma zai raba gādo kamar ɗaya daga cikin’yan’uwansa.
Isisebenzi esihlakaniphileyo sizabusa indodana eyangisayo, sizakwabelwa ilifa njengomunye wamadodana.
3 Ana gwajin azurfa da kuma zinariya da wuta, amma Ubangiji ne mai gwajin zuciya.
Isiliva sincibilikiselwa embizeni, imvutho ngeyegolide kodwa uThixo uhlola inhliziyo.
4 Mugun mutum kan mai da hankali ga mugayen leɓuna; maƙaryaci yakan kasa kunne ga harshen ƙarairayi.
Umuntu oxhwalileyo uyazilalela izindebe ezimbi; lomqambimanga uyalulalela ulimi olulomona.
5 Duk wanda yake wa matalauta ba’a yana zagin Mahaliccinsu ne; duk wanda ya yi murna akan masifar da ta sami wani za a hukunta shi.
Lowo ohleka umyanga weyisa uMenzi wakhe; oklolodayo nxa konakele kayikuphepha isijeziso.
6 Jikoki rawanin tsofaffi ne, kuma iyaye su ne abin taƙamar’ya’yansu.
Abazukulu bangumqhele wabalupheleyo, njalo labantwana baziqhenya ngabazali babo.
7 Leɓunan basira ba su dace da wawa ba, ya ma fi muni a ce mai mulki yana da leɓunan ƙarya!
Izindebe zokutshinga azisifanelanga isiwula zimbi kangakanani ke izindebe zamanga kumbusi!
8 Cin hanci kamar sihiri yake ga wanda yake ba da shi; ko’ina ya juye, yakan yi nasara.
Isivalamlomo siyintelezi kulowo osinikayo; uyaphumelela kukho konke.
9 Duk wanda ya rufe laifi yana inganta ƙauna ne, amma duk wanda ya yi ta maimaita batu yakan raba abokai na kusa.
Ofihla ukona komunye uqinisa uthando, kodwa okhuluma ngakho kokuphela wehlukanisa abangane abasekhwapheni.
10 Tsawata kan sa mutum ya koyi basira fiye da abin da wawa zai koya ko da an dūke shi sau ɗari.
Ukukhuza kuyamqondisa umuntu olengqondo kulokutshaya isiwula imvimvinya ezilikhulu.
11 Mugayen mutane sukan kuta tawaye da Allah; za a aika manzo mutuwa a kansu.
Umuntu omubi udinga ukuhlamuka kuphela; uzathunyelwa inxusa elilesihluku.
12 Gara a haɗu da beyar da aka ƙwace wa’ya’ya fiye da a sadu da wawa cikin wautarsa.
Kungcono ukuqondana lebhele elithathelwe imidlwane yalo kulokuhlangana lesiwula ebuthutheni baso.
13 In mutum ya sāka alheri da mugunta, mugunta ba za tă taɓa barin gidansa ba.
Nxa umuntu ephindisela okuhle ngobubi, ububi kabusoze basuka endlini yakhe.
14 Farawar faɗa tana kamar ɓarkewa madatsar ruwa ne, saboda haka ka bar batun kafin faɗa ta ɓarke.
Ukusungula inkani kunjengokubhidliza umduli wedamu; ngakho yekela indaba ingakadaleki inkani.
15 Baratar da mai laifi a kuma hukunta mai adalci, Ubangiji ya ƙi su biyu.
Ukukhulula olecala lokugweba omsulwa uThixo uyakuzonda kokubili.
16 Mene ne amfanin kuɗi a hannun wawa, da yake ba shi da sha’awar samun hikima?
Isizani imali esandleni sesiwula, sivele singatshisekeli ukuzuza ukuhlakanipha?
17 Aboki yakan yi ƙauna a koyaushe, ɗan’uwa kuma, ai, don ɗaukar nawayar juna ne aka haife shi.
Umngane ulothando ngezikhathi zonke, lomzalwane uzalelwa izikhathi zenhlupheko.
18 Mutumin da ba shi da azanci yakan ɗauki lamunin wani ya kuma ɗauki nauyin biyan basusuwan maƙwabci.
Umuntu ongananzeleliyo uyaziwisela anike isibambiso enceda umakhelwane wakhe.
19 Duk mai son faɗa yana son zunubi, duk wanda ya gina ƙofar shiga mai tsawo yana gayyatar hallaka.
Lowo othanda inkani uthanda isono; lowo owakha isango eliphakemeyo udinga ukubhidlizwa.
20 Mutum mai muguwar zuciya ba ya cin gaba; duk wanda yake da harshen ruɗu kan shiga wahala.
Umuntu olenhliziyo exhwalileyo kaphumeleli; lowo olimi lwakhe luyakhohlisa uwela ekuhluphekeni.
21 Kasance da wawa kamar ɗa yakan kawo baƙin ciki babu farin ciki ga mahaifin wawa.
Ukuba lendodana eyisiwula kuthelela usizi; akulakuthokoza kuyise wesiwula.
22 Zuciya mai farin ciki magani ne mai kyau, amma bakin rai kan busar da ƙasusuwa.
Inhliziyo ethokozayo ingumuthi omuhle, kodwa umoya owephukileyo womisa amathambo.
23 Mugun mutum yakan karɓa cin hanci a asirce don yă lalace yin adalci.
Umuntu omubi wamukela isivalamlomo ensitha ukuze ahlanekele indlela yokwahlulela.
24 Mutum mai basira kan kafa idonsa a kan hikima, amma idanun wawa suna a kan ƙarshen duniya.
Umuntu ohluzisisayo izinto ukhokhelwa yikuhlakanipha, kodwa amehlo esiwula asabalala afike ekucineni komhlaba.
25 Da yake wawa yakan kawo baƙin ciki ga mahaifinsa da ɓacin rai ga wanda ya haife shi.
Indodana eyisiwula ithelela uyise usizi lokudabuka kulowo owayizalayo.
26 Ba shi da kyau a hukunta marar laifi, ko a bulale shugaba saboda mutuncinsu.
Kakukuhle ukujezisa umuntu ongelacala, loba ukufaka uswazi izisebenzi ngenxa yobuqotho bazo.
27 Mutum mai sani yakan yi la’akari da amfani da kalmomi, mutum mai basira kuma natsattse ne.
Umuntu ololwazi ubeka amazwi akhe ngokunanzelela, njalo umuntu oqedisisayo kathukutheli ngokuphangisa.
28 Ko wawa in bai buɗe bakinsa ba, za a zaci shi mai hikima ne, da kuma mai basira inda ya ƙame bakinsa.
Lesiwula kuthiwa sihlakaniphile nxa sithule, kuthiwe siyaqedisisa nxa sibamba ulimi lwaso.

< Karin Magana 17 >