< Filibbiyawa 3 >

1 A ƙarshe,’yan’uwana, ku yi farin ciki a cikin Ubangiji! Ba abin damuwa ba ne a gare ni in sāke rubuta muku irin waɗannan abubuwa, domin lafiyarku ne.
เห ภฺราตร: , เศเษ วทามิ ยูยํ ปฺรภาวานนฺทตฯ ปุน: ปุนเรกสฺย วโจ เลขนํ มม เกฺลศทํ นหิ ยุษฺมทรฺถญฺจ ภฺรมนาศกํ ภวติฯ
2 Ku yi hankali da waɗancan karnuka, waɗancan mutane masu aikata mugunta, waɗancan masu yankan jiki.
ยูยํ กุกฺกุเรภฺย: สาวธานา ภวต ทุษฺกรฺมฺมการิภฺย: สาวธานา ภวต ฉินฺนมูเลโภฺย โลเกภฺยศฺจ สาวธานา ภวตฯ
3 Gama mu ne masu kaciya, mu da muke yi sujada ta wurin Ruhun Allah, mu da muke taƙama a cikin Kiristi Yesu, mu da ba mu dogara da ayyukan da ake gani ba,
วยเมว ฉินฺนตฺวโจ โลกา ยโต วยมฺ อาตฺมเนศฺวรํ เสวามเห ขฺรีษฺเฏน ยีศุนา ศฺลาฆามเห ศรีเรณ จ ปฺรคลฺภตำ น กุรฺวฺวามเหฯ
4 ko da yake ni kaina ina da dalilan dogara da haka. In kuwa akwai wani wanda yake tsammani yana da dalilan dogara ga jiki, ni fa na fi shi,
กินฺตุ ศรีเร มม ปฺรคลฺภตายา: การณํ วิทฺยเต, กศฺจิทฺ ยทิ ศรีเรณ ปฺรคลฺภตำ จิกีรฺษติ ตรฺหิ ตสฺมาทฺ อปิ มม ปฺรคลฺภตายา คุรุตรํ การณํ วิทฺยเตฯ
5 an yi mini kaciya a rana ta takwas, asalina Isra’ila ne, na kabilar Benyamin, mutumin Ibraniyawa ɗan Ibraniyawa; bisa ga doka kuwa ni Bafarisiye ne;
ยโต'หมฺ อษฺฏมทิวเส ตฺวกฺเฉทปฺราปฺต อิสฺราเยลฺวํศีโย พินฺยามีนโคษฺฐีย อิพฺริกุลชาต อิพฺริโย วฺยวสฺถาจรเณ ผิรูศี
6 wajen himma kuwa, ni mai tsananta wa ikkilisiya ne, wajen aikin adalci bisa ga hanyar doka, ni marar laifi ne.
ธรฺมฺโมตฺสาหการณาตฺ สมิเตรุปทฺรวการี วฺยวสฺถาโต ลเภฺย ปุเณฺย จานินฺทนีย: ฯ
7 Amma abin da dā ya zama mini riba yanzu, na ɗauka hasara ce saboda Kiristi.
กินฺตุ มม ยทฺยตฺ ลภฺยมฺ อาสีตฺ ตตฺ สรฺวฺวมฺ อหํ ขฺรีษฺฏสฺยานุโรธาตฺ กฺษติมฺ อมเนฺยฯ
8 Me kuma ya fi, na ɗauki dukan abubuwa hasara ne in aka kwatanta da mafificiyar girman sanin Kiristi Yesu Ubangijina, wanda saboda shi ne na yi hasarar kome. Na mai da su kayan wofi, domin in sami Kiristi
กิญฺจาธุนาปฺยหํ มตฺปฺรโภ: ขฺรีษฺฏสฺย ยีโศ รฺชฺญานโสฺยตฺกฺฤษฺฏตำ พุทฺธฺวา ตตฺ สรฺวฺวํ กฺษตึ มเนฺยฯ
9 a kuma same ni a cikinsa, ba da wani adalcin kaina wanda yake zuwa daga bin doka ba, sai dai adalcin da yake samuwa ta wurin bangaskiya a cikin Kiristi, adalcin da yake fitowa daga Allah da kuma yake zuwa ta wurin bangaskiya.
ยโต เหโตรหํ ยตฺ ขฺรีษฺฏํ ลเภย วฺยวสฺถาโต ชาตํ สฺวกียปุณฺยญฺจ น ธารยนฺ กินฺตุ ขฺรีษฺเฏ วิศฺวสนาตฺ ลภฺยํ ยตฺ ปุณฺยมฺ อีศฺวเรณ วิศฺวาสํ ทฺฤษฺฏฺวา ทียเต ตเทว ธารยนฺ ยตฺ ขฺรีษฺเฏ วิเทฺยย ตทรฺถํ ตสฺยานุโรธาตฺ สรฺเวฺวษำ กฺษตึ สฺวีกฺฤตฺย ตานิ สรฺวฺวาณฺยวกรานิว มเนฺยฯ
10 Ina so in san Kiristi da ikon tashinsa daga matattu da kuma zumuncin tarayya cikin shan wahalarsa, in kuma zama kamar sa a cikin mutuwarsa,
ยโต เหโตรหํ ขฺรีษฺฏํ ตสฺย ปุนรุตฺถิเต รฺคุณํ ตสฺย ทุ: ขานำ ภาคิตฺวญฺจ ชฺญาตฺวา ตสฺย มฺฤโตฺยรากฺฤติญฺจ คฺฤหีตฺวา
11 yadda kuma ko ta yaya, in kai ga tashin nan daga matattu.
เยน เกนจิตฺ ปฺรกาเรณ มฺฤตานำ ปุนรุตฺถิตึ ปฺราปฺตุํ ยเตฯ
12 Ba cewa na riga na sami dukan wannan ba ne, ko kuma an riga an mai da ni cikakke ba, sai dai ina nacewa don in kai ga samun abin da Kiristi Yesu ya riƙe ni saboda shi.
มยา ตตฺ สรฺวฺวมฺ อธุนา ปฺราปิ สิทฺธตา วาลมฺภิ ตนฺนหิ กินฺตุ ยทรฺถมฺ อหํ ขฺรีษฺเฏน ธาริตสฺตทฺ ธารยิตุํ ธาวามิฯ
13 ’Yan’uwa, ban ɗauki kaina a kan cewa na riga na sami abin ba. Sai dai abu guda nake yi. Ina mantawa da abin da yake baya, ina kuma nacewa zuwa ga samun abin da yake gaba,
เห ภฺราตร: , มยา ตทฺ ธาริตมฺ อิติ น มนฺยเต กินฺเตฺวตไทกมาตฺรํ วทามิ ยานิ ปศฺจาตฺ สฺถิตานิ ตานิ วิสฺมฺฤตฺยาหมฺ อคฺรสฺถิตานฺยุทฺทิศฺย
14 ina nacewa gaba zuwa ga manufar, don in sami ladar da Allah ya yi mini na kiran nan zuwa sama a cikin Kiristi Yesu.
ปูรฺณยตฺเนน ลกฺษฺยํ ปฺรติ ธาวนฺ ขฺรีษฺฏยีศุโนรฺทฺธฺวาตฺ มามฺ อาหฺวยต อีศฺวราตฺ เชตฺฤปณํ ปฺราปฺตุํ เจษฺเฏฯ
15 Dukanmu da muka balaga ya kamata mu yi wannan irin ganin abubuwa. In kuwa saboda wani dalili tunaninku ya yi dabam, Allah zai bayyana muku wannan ma.
อสฺมากํ มเธฺย เย สิทฺธาไสฺต: สรฺไวฺวสฺตเทว ภาวฺยตำ, ยทิ จ กญฺจน วิษยมฺ อธิ ยุษฺมากมฺ อปโร ภาโว ภวติ ตรฺหีศฺวรสฺตมปิ ยุษฺมากํ ปฺรติ ปฺรกาศยิษฺยติฯ
16 Sai dai a duk inda muka kai, mu ci gaba da haka.
กินฺตุ วยํ ยทฺยทฺ อวคตา อาสฺมสฺตตฺราสฺมาภิเรโก วิธิราจริตวฺย เอกภาไว รฺภวิตวฺยญฺจฯ
17 Ku haɗa kai da waɗansu cikin bin gurbina, ku kuma lura da waɗanda suke rayuwa bisa ga ƙa’idar da muka ba ku.
เห ภฺราตร: , ยูยํ มมานุคามิโน ภวต วยญฺจ ยาทฺฤคาจรณสฺย นิทรฺศนสฺวรูปา ภวามสฺตาทฺฤคาจาริโณ โลกานฺ อาโลกยธฺวํฯ
18 Gama kamar yadda na sha gaya muku yanzu kuma ina sāke gaya muku har ma da hawaye, waɗansu da yawa suna rayuwa kamar abokan gāban gicciyen Kiristi.
ยโต'เนเก วิปเถ จรนฺติ เต จ ขฺรีษฺฏสฺย กฺรุศสฺย ศตฺรว อิติ ปุรา มยา ปุน: ปุน: กถิตมฺ อธุนาปิ รุทตา มยา กถฺยเตฯ
19 Ƙaddararsu hallaka ce, allahnsu cikinsu ne, rashin kunyarsu shi ne abin fahariyarsu. Hankalinsu yana kan kayan duniya.
เตษำ เศษทศา สรฺวฺวนาศ อุทรศฺเจศฺวโร ลชฺชา จ ศฺลาฆา ปฺฤถิวฺยาญฺจ ลคฺนํ มน: ฯ
20 Amma mu’yan mulkin sama ne. Muna kuma jira zuwan Mai Ceto daga can, Ubangiji Yesu Kiristi,
กินฺตฺวสฺมากํ ชนปท: สฺวรฺเค วิทฺยเต ตสฺมาจฺจาคมิษฺยนฺตํ ตฺราตารํ ปฺรภุํ ยีศุขฺรีษฺฏํ วยํ ปฺรตีกฺษามเหฯ
21 shi ne mai ikon kawo dukan abubuwa ƙarƙashin mulkinsa. Ta wurin ikon nan nasa zai sāke jikin nan namu na ƙasƙanci, yă mai da shi kamar jikin nan nasa na ɗaukaka.
ส จ ยยา ศกฺตฺยา สรฺวฺวาเณฺยว สฺวสฺย วศีกรฺตฺตุํ ปารยติ ตยาสฺมากมฺ อธมํ ศรีรํ รูปานฺตรีกฺฤตฺย สฺวกียเตโชมยศรีรสฺย สมาการํ กริษฺยติฯ

< Filibbiyawa 3 >