< Filibbiyawa 3 >

1 A ƙarshe,’yan’uwana, ku yi farin ciki a cikin Ubangiji! Ba abin damuwa ba ne a gare ni in sāke rubuta muku irin waɗannan abubuwa, domin lafiyarku ne.
Mogik jowetena, beduru mamor kuom Ruoth! Aonge gi pek moro manyalo tama nwoyonu weche mane asendikonu motelo, nikech wechegi obedonu ohinga mar konyruok.
2 Ku yi hankali da waɗancan karnuka, waɗancan mutane masu aikata mugunta, waɗancan masu yankan jiki.
Beduru motangʼ ni guogi ma gin joma timo timbe mamono kendo moramo ni ji nyaka ter nyangu.
3 Gama mu ne masu kaciya, mu da muke yi sujada ta wurin Ruhun Allah, mu da muke taƙama a cikin Kiristi Yesu, mu da ba mu dogara da ayyukan da ake gani ba,
Nikech wan wawegi ema waseyudo nyangu madiera, nikech walemo ka wan ei Roho mar Nyasaye, sungawa ni kuom Kristo Yesu, kendo ok waketo genowa kuom ringruok,
4 ko da yake ni kaina ina da dalilan dogara da haka. In kuwa akwai wani wanda yake tsammani yana da dalilan dogara ga jiki, ni fa na fi shi,
kata obedo ni an awuon an-gi gimomiyo anyalo bedo gi genono. Kapo ni ngʼato nyalo bedo gi gimomiyo dodhialre e ringruok, an awuon daloye:
5 an yi mini kaciya a rana ta takwas, asalina Isra’ila ne, na kabilar Benyamin, mutumin Ibraniyawa ɗan Ibraniyawa; bisa ga doka kuwa ni Bafarisiye ne;
Notera nyangu chiengʼ mar aboro bangʼ nywolna kendo an ja-Israel gitiende monywol e dhood Benjamin, bende an ja-Hibrania ma wuod jo-Hibrania. Korka luwo Chik jo-Yahudi to ne an ja-Farisai,
6 wajen himma kuwa, ni mai tsananta wa ikkilisiya ne, wajen aikin adalci bisa ga hanyar doka, ni marar laifi ne.
kuom timo kinda, naketo chunya mar sando kanisa, kuom rito chik ne an ngʼama ler, maonge ketho.
7 Amma abin da dā ya zama mini riba yanzu, na ɗauka hasara ce saboda Kiristi.
To kata kamano, gigo duto mane akwano chon ka ohala tinde akwano ka gik manono nikech Kristo.
8 Me kuma ya fi, na ɗauki dukan abubuwa hasara ne in aka kwatanta da mafificiyar girman sanin Kiristi Yesu Ubangijina, wanda saboda shi ne na yi hasarar kome. Na mai da su kayan wofi, domin in sami Kiristi
To moloyo mano, koro akwano gik moko duto ka gik maonge tich nikech aseyudo ni ngʼeyo Kristo Yesu Ruodha nigi ohala maduongʼ moloyo. Nikech en, ne aweyo gik moko duto olalna, kendo akwanogi mana kaka yugi, mondo eka ayud Kristo kaka pokna,
9 a kuma same ni a cikinsa, ba da wani adalcin kaina wanda yake zuwa daga bin doka ba, sai dai adalcin da yake samuwa ta wurin bangaskiya a cikin Kiristi, adalcin da yake fitowa daga Allah da kuma yake zuwa ta wurin bangaskiya.
kendo oyuda kuome, mondo kik anenra ni aloso yora awuon mar bet makare e nyim Nyasaye nikech mako Chik, to adwaro ni mano otimrena mana nikech ayie kuom Kristo. Bedo kare e yorni aa kuom Nyasaye kendo wayude kuom yie.
10 Ina so in san Kiristi da ikon tashinsa daga matattu da kuma zumuncin tarayya cikin shan wahalarsa, in kuma zama kamar sa a cikin mutuwarsa,
Adwaro ngʼeyo Kristo kod teko miyudo kuom chierne kendo ayie riwora kode e sandne ka amedo bedo machal kode pile kuom thone,
11 yadda kuma ko ta yaya, in kai ga tashin nan daga matattu.
kanyalore to an bende nochiera aa kuom joma otho.
12 Ba cewa na riga na sami dukan wannan ba ne, ko kuma an riga an mai da ni cikakke ba, sai dai ina nacewa don in kai ga samun abin da Kiristi Yesu ya riƙe ni saboda shi.
Ok awach ni aselocho kata ni asebedo ngʼat makare, to atemo matek mondo achop gima omiyo Kristo Yesu nomaka.
13 ’Yan’uwa, ban ɗauki kaina a kan cewa na riga na sami abin ba. Sai dai abu guda nake yi. Ina mantawa da abin da yake baya, ina kuma nacewa zuwa ga samun abin da yake gaba,
Jowetena, pod ok akwanra kaka ngʼat moseyudo gino, to gimoro achiel matimo en ni wiya wil gi gik mosekadho, to ahawo gik manyime,
14 ina nacewa gaba zuwa ga manufar, don in sami ladar da Allah ya yi mini na kiran nan zuwa sama a cikin Kiristi Yesu.
aringo matek mondo achopi mondo omi ayud pokna mane Nyasaye oluongane kuom Kristo Yesu.
15 Dukanmu da muka balaga ya kamata mu yi wannan irin ganin abubuwa. In kuwa saboda wani dalili tunaninku ya yi dabam, Allah zai bayyana muku wannan ma.
Wan duto ma wan gi yie motegno onego wapar kuom gigi. To ka pachu opogore gi mano e yo moro, to Nyasaye biro leronu.
16 Sai dai a duk inda muka kai, mu ci gaba da haka.
Kata kamano, wadhiuru nyime kod ngima mawasenwangʼo.
17 Ku haɗa kai da waɗansu cikin bin gurbina, ku kuma lura da waɗanda suke rayuwa bisa ga ƙa’idar da muka ba ku.
Jowetena, riwreuru gi ji mamoko kungʼiyo maber joma kit wuodh ngimagi chal gi ranyisi mane uneno kuomwa.
18 Gama kamar yadda na sha gaya muku yanzu kuma ina sāke gaya muku har ma da hawaye, waɗansu da yawa suna rayuwa kamar abokan gāban gicciyen Kiristi.
Nikech mana kaka asebedo ka anyisou motelo kendo koro anyisou ka pi wangʼa chwer, ji mangʼeny ngimagi omiyo gibedo jowasik msalap Kristo.
19 Ƙaddararsu hallaka ce, allahnsu cikinsu ne, rashin kunyarsu shi ne abin fahariyarsu. Hankalinsu yana kan kayan duniya.
To giko joma kamago en kethruok nikech igi e nyasachgi, kendo gik ma gimiyorego duongʼ ema kelonigi wichkuot, ka pachgi otwere gige pinyni.
20 Amma mu’yan mulkin sama ne. Muna kuma jira zuwan Mai Ceto daga can, Ubangiji Yesu Kiristi,
Wan to polo e thurwa, kendo warito Jawarwa Ruoth Yesu Kristo gi geno mondo obi oomwa.
21 shi ne mai ikon kawo dukan abubuwa ƙarƙashin mulkinsa. Ta wurin ikon nan nasa zai sāke jikin nan namu na ƙasƙanci, yă mai da shi kamar jikin nan nasa na ɗaukaka.
Obiro loko ringrewa matho mondo obed gi duongʼ machal gi ringre, kotiyo gi teko maduongʼ mamiyo oketo gik moko duto e bwo lochne.

< Filibbiyawa 3 >