< Filibbiyawa 1 >

1 Bulus da Timoti, bayin Kiristi Yesu, Zuwa ga dukan tsarkaka cikin Kiristi Yesu a Filibbi, tare da masu kula da Ikkilisiya da kuma masu hidima.
Paulo na Timotheo, abhakosi bha Yesu Kristo, Kubhanu bhasolelwe mu Kristo bhanu bhekaye Bhufilipi, amwi na Abhakaluka na Abhafulubhendi.
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare ku.
Echigongo chibhe amwi nemwe no omulembe gunu ogusoka ku Lata Nyamuanga weswe na Omukama weswe Yesu Kristo.
3 Ina gode wa Allahna a kowane lokacin da na tuna da ku.
Enimusima Nyamuanga wani bhuli katungu kanu enibhechuka emwe bhona.
4 A cikin dukan addu’o’ina dominku duka, nakan yi addu’a da farin ciki kullum
Bhuli katungu mwisabhwa lyani kwimwe, ungwa nabhasabhilwa enikondelelwaga.
5 saboda tarayyarku a cikin bishara daga ranar farko har yă zuwa yanzu,
Nili na isime nene kulwo obhumwi bhwemwe mu Injili kusokelela olunaku lwokwamba kukingila lelo.
6 da tabbacin cewa wanda ya fara kyakkyawan aikin nan a cikinku, zai kai shi ga kammalawa har yă zuwa ranar Kiristi Yesu.
Nino obhuchimali ati unu ambisishe omulimo gwa kisi munda yemwe aligendelela ukugukumisha okukingila olusiku Leo Omukama Yesu Kristo.
7 Daidai ne in yi wannan tunani game da dukanku, da yake kuna a zuciyata; domin ko ina daure cikin sarƙoƙi ko ina kāre bishara ina kuma tabbatar da ita, dukanku kuna tarayya cikin alherin Allah tare da ni.
Nijakisi kulubhala lwani, okwiyungwa kutya ingulu yemwe bhona kulwokubha nibhateye mumwoyo gwani. Insonga emwe mwabheye bhejasu muchigongo na muchifungo chani mukubhambalila kwani no okumenyegesha (okusimbagilisha) Iinjili.
8 Allah shi ne shaidata, ya san yadda nake ƙaunarku duka da ƙaunar Kiristi Yesu.
Nyamuanga kambambalila, lwakutyo nili na inamba ingulu yemwe bhona mulyenda lya ingulu muno elya Kristo Yesu.
9 Addu’ata ita ce ƙaunarku tă yi ta cin gaba da ƙaruwa cikin sani da kuma zurfin ganewa,
Mbe enisabhwa ati, elyenda lyemwe likule muno mubhumenyi nonobhwengeso bhwona.
10 don ku iya rarrabe abin da yake mafi kyau, ku kuma zama da tsarki, marasa aibi har yă zuwa ranar Kiristi,
Enisabila omusango ogwo koleleki mube no obhutulo obhwo kulenga no okusola amakonde muno. Echakabhili enibhasabhwila koleleki mubhe bhelu ubhutabha na njuno yonayona olunaku lwa Kristo.
11 cikakku da sakamakon aikin adalci da yake zuwa ta wurin Yesu Kiristi, zuwa ga ɗaukakar Allah da kuma yabonsa.
Echindi koleleki mwijusibhwe na litwasho lye echimali linu elibhonekana ku Yesu Kristo, kulwa likusho no obhukonde bhwa Nyamuanga.
12 To, ina so ku sani’yan’uwa, cewa abin da ya faru da ni ya sa cin gaban bishara.
Mbe bhaili bhani, enenda nimenye kutya, amagambo ganu gambwene gakolele Iinjili igendelele muno.
13 Ta haka, ya zama sananne ga dukan masu gadin fada da kuma ga kowa cewa an daure ni da sarƙoƙi saboda Kiristi.
Niyo insonga oungwa bhamboya kulwa injuno ya Kristo, okubhoywa kwani okumenywa na abhanu bhona na abhalindi bho obhwikalo bhwo omukama.
14 Saboda sarƙoƙina, yawancin’yan’uwa cikin Ubangiji sun sami ƙarfafawa su yi maganar Allah gabagadi da kuma babu tsoro.
Kulubhana ne ebhifungo bhyani, abhaili bhani Mumukama, bhekilisishe no okulegeja okulasha Omusango bhatali nabhubha.
15 Gaskiya ce cewa waɗansu suna yin wa’azin Kiristi saboda kishi da neman faɗa, amma waɗansu da nufi mai kyau suke yi.
Abhandi ni chimali abhamulasha Kristo kwo olwango no obhuyombo, abhandi abhakola kutyo kwo obhwiganilisha bhwekisi.
16 Na biye suna yin haka cikin ƙauna, da sanin cewa an sa ni a nan ne domin kāriyar bishara.
Bhanu abhamulasha Kristo kwe elyenda abhamenya ati nitewe anu kwa insonga yo okubhambala Iinjili.
17 Na farin dai suna wa’azin Kiristi da sonkai ne, ba da zuciya ɗaya ba, a sonsu, su wahalar da ni a cikin sarƙoƙi.
Nawe abhandi abhamulasha Kristo kwo omutubho no omwoyo mubhibhi. Ebhetogela ati abhaleta jinyako kwanye muminyororo jani.
18 Me kuma? Ta ko yaya dai, ko da gangan, ko da gaske, ana shelar Kiristi. Domin wannan kuwa ina farin ciki. I, zan kuwa ci gaba da farin ciki,
Kulwejo nitakukukwa, nikondelewe kulwokubha Kristo kalasibhwa kwa njila yonayona! Na niligendelela okukondelelwa!
19 gama na san cewa ta wurin addu’o’inku da kuma taimako daga Ruhun Yesu Kiristi, abin da ya same ni zai zama sanadin kuɓutata.
Kulwokubha enimenya ati linu lililetelela ninigulilwa. Omusango gunu gulisokokoka kulwa lisabhwa lyemwe na kwo obhusakisi bhwa Mwoyo was Kristo.
20 Ina saurara da marmari da kuma bege cewa ba zan taɓa shan kunya ba, sai dai zan sami issashen ƙarfin hali yanzu kamar kullum, za a ɗaukaka Kiristi a jikina, ko ta wurin rayuwa ko kuma ta wurin mutuwa.
Okwingana na obhwiikanyo bhwani obhwe echimali ni kutya, nitalibhona nswalo. Badala yejo, kwa libhasi lyona, lwa kutyo jili nsiku jona kukinga olyanu, eniikanya ati Kristo alikusibhwa mumubhili gwani, mukatungu ko obhuanga no olufu.
21 Gama a gare ni, rai Kiristi ne, mutuwa kuma riba ce.
Kulwokubha kwanye, obhulame ni Kristo, okufwa kulimo libhona.
22 In zan ci gaba da rayuwa a cikin jiki, wannan zai zama aiki mai amfani a gare ni. Duk da haka me zan zaɓa? Ban sani ba!
Nawe, labha okulama chimubhili okwibhula litwasyo mumilimu jani, kulwejo nitakumenya echokusola.
23 Na rasa wanda zan zaɓa cikin biyun nan. Ina sha’awa in yi ƙaura in zauna tare da Kiristi, wannan kuwa ya fi kyau nesa ba kusa ba;
Kunsonga enisindikwa na ameganilisho gabhili ganu. Nina inamba yokusiga omubhili nibhe amwi na Kristo, echo nicho echinu cho obhugusi bhunene muno.
24 amma ya fi muku muhimmanci in rayu cikin jiki.
Tali okusigala mumubhili gunu ni gambo lya kisi sana ingulu yemwe.
25 Na tabbata haka ne, na kuwa san zan wanzu in zauna tare da ku duka, domin ku ci gaba, bangaskiyarku tana sa ku farin ciki,
Kulwokubha enimenya bhusibhusi ingulu yo omusango gunu, enimenya enisigala no okugendelela okubha amwi nemwe bhona, koleleki mugendelele no okukondelelwa mulikilisha.
26 domin ta wurin kasancewata tare da ku, farin cikinku cikin Kiristi Yesu zai cika sosai ta dalilina.
mukingile okubhona likusho ku Kristo Yesu, ingulu yani okubha enisubha okwikala amwi nemwe lindi.
27 Kome ya faru, ku yi zaman da ya cancanci bisharar Kiristi. Ta haka, ko na zo na gan ku, ko ban zo ba, in ji labari cewa kun tsaya da ƙarfi a cikin ruhu ɗaya, kuna fama kamar mutum ɗaya saboda bangaskiyar bishara
Nawe ubhalame bhwemwe bhwinganilile lwakutyo Iinjili ya Kristo eyaika. Mukole kutyo koleleki nilibha naja okubhalola amo nikabhula okuja, nungwega ati mwimeleguyu obhutasingita mumwoyo gumwi, eninambaalila okungwa ati muli na Mwoyo gumwi, nimwisigombela elikilsha lya Iinjili ku bhumwi bhweme.
28 ba tare da kun ji tsoron waɗanda suke gāba da ku ta kowace hanya ba. Wannan alama ce a gare su cewa za a hallaka su, amma a gare ku za a cece ku, wannan tabbacin kuwa daga wurin Allah ne.
Nolwo mwasiga kubhaya echinu chonachona chinu echikolwa na abhasoko bhemwe. Echo kutyo kubhene ni chimenyegesho cho obhubhibhi. Nawe kwimwe ni chimenyegesho cho omwelulo okusoka ku Nyamuanga.
29 Gama an ba ku zarafi a madadin Kiristi cewa ba gaskatawa da shi kaɗai ba kuka yi ba, har ma ku sha wahala dominsa,
Kunsonga emwe muyabhilwe kulwe emillimu ja Kristo, kutali kumwikilisha kwenyele, tali nokunyasibhwa ingulu yomwene.
30 da yake kuna shan faman da kuka gan na sha, kuna kuma jin cewa har yanzu ina sha.
Kulwokubha muli na inyombo ilyailya lwakutyo mwailolele kwanye na omungwa lwakutyo ninayo okukingila olyanu.

< Filibbiyawa 1 >