< Filemon 1 >
1 Bulus, ɗan kurkuku saboda Kiristi Yesu, da kuma Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga Filemon ƙaunataccen abokinmu da kuma abokin aikinmu,
Paulo, omubhohwa wa Kristo Yesu na Timoteo omuili okuja ku Filemoni, omusani weswe omwenda no omukosi wejasu,
2 zuwa kuma ga Affiya’yar’uwarmu, zuwa kuma ga Arkiffus abokin famarmu, da zuwa kuma ga ikkilisiyar da take taruwa a gidanka.
na kumuyala wasu Afia, na ku Arikipasi omusilikale wejasu, na kwi kanisa linu elikofyanya munyumba yao.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Echigongo chibhe amwi nemwe no omulembe gunu ogusoka ku lata Nyamuanga weswe no okusoka ku Mukama Yesu Kristo.
4 Kullum nakan gode wa Allahna sa’ad da nake tuna da kai cikin addu’o’ina,
Bhuli mwanya enisima Nyamuanga no okukwaika mwisabhwa lyani.
5 domin ina jin labari bangaskiyarka cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunarka da kake yi saboda dukan tsarkaka.
Nonguwe elyenda ne elikilisha elyo ulinalyo ku Mukama Yesu ingulu ya abhekilisha bhona.
6 Ina addu’a ka zama mai ƙwazo cikin shaida bangaskiyarka, domin ka sami cikakken fahimta ta kowane abin da yake nagarin da muke da shi cikin Kiristi.
Mbe enisabhwa ati ebwitonde bhwe elikilisha lyemwe bhubhe na amanaga mubhumenyi bhwa bhuli musango ogwekisi gunu guli agati yemwe kulubhala lwa Kristo.
7 Ƙaunarka ta sa ni farin ciki ƙwarai ta kuma ƙarfafa ni, domin kai, ɗan’uwa, ka wartsake zukatan tsarkaka.
Kulwokubha nili nobhukondelwa no okufung'ama kulwo obhwenji bhwao, kulwokubha muili ousilisha emyoyo eja abhekilisha.
8 Saboda haka, ko da yake cikin Kiristi ina iya yin ƙarfin hali in umarce ka ka yi abin da ya kamata,
Kulwejo, nolwo kutyo nili nobhuigi bhwona ku Kristo okukulagilila ukole chinu outula okukola,
9 duk da haka ina roƙonka saboda ƙauna, na fi so in roƙe ka, ni Bulus tsoho, a yanzu kuma ga ni ɗan sarƙa saboda Kiristi Yesu.
nawe kulwokwenda, okusiga jona ejo enikusabhwa - anye Paulo omukaruka, naoli nibhoyelwe kulwa injuno ya Yesu Kristo.
10 Ina roƙonka saboda ɗana Onesimus, wanda ya zama ɗana yayinda nake cikin sarƙoƙi.
Enikusabhwa ingulu yo omwana wani Onesimo, unu nibhuye nili mumabhoyelo gani.
11 Dā kam, ba shi da amfani a gare ka, amma yanzu ya zama da amfani a gare ka da kuma gare ni.
Kulwokubha kubhwambilo atakugasile, nawe olyanu kakugasa awe nanye.
12 Ina aike shi yă koma gare ka, shi da yake zuciyata.
Namutuma omwene unu alikumwoyo gwani muno - asubhe ewao.
13 Na so in riƙe shi a wurina a madadinka domin yă taimake ni yayinda nake cikin sarƙoƙi saboda bishara.
Eniikanya akasigaye nanye, koleleki anfulubhendele kulubhala lwe ewao, akatungu kanu nili muchifungo kunsonga yo Omusango gwe ekisi.
14 Sai dai ban so in yi kome ban da yardarka ba, domin kowane alherin da za ka yi, yă fito daga zuciyarka, ba na tilas ba.
Nawe nitendele okukola omusango gwonagwona utananile omwanya gwao. Nakolele kutyo koleleki omusango gwonagwona ogwekisi gukolekane kwokubha nitakusinya, nawe ni kwokubha wendele omwene okukumisha.
15 Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios )
Lugendo insonga nokubha bhamuteye kumbali nawe kwo omwanya, mbe jabheye kutyo koleleki ubhe nage akajanende. (aiōnios )
16 ba kamar bawa kuma ba, sai dai fiye da bawa, a matsayin ƙaunataccen ɗan’uwa. Shi ƙaunatacce ne sosai a gare ni amma a gare ka ya ma fi zama ƙaunatacce, kamar mutum da kuma kamar ɗan’uwa a cikin Ubangiji.
Koleleki atabha mugaya lindi, nawe akileo omugaya obhwekisi, abhe muili mwendwa, munomuno kulubhala olwewani, na munomuno kulubhala lwao
17 Saboda haka in ka ɗauke ni a kan ni abokin tarayya ne, sai ka marabce shi kamar yadda za ka marabce ni.
Kulwejo labha owumfwila chigongo uli wejasu, umulamile lwakutyo wakandamiye anye.
18 In ya yi maka wani laifi ko kuma yana riƙe maka wani bashi, sai ka mai da shi a kaina.
Nawe labha akunyamuliye omusango gwonagwona, hamo umutonga echinu chonachona, mbe niuntonge anye.
19 Ni, Bulus, nake rubuta wannan da hannuna. Zan biya ka, kada ma a yi zancen ranka da kake riƙe mini bashi.
Anye nanye Paulo, enandika no okubhoko kwani omwene, anye omwene enikuliya. Nitakwaika ati enikutonga obhulame bhwao chimwi.
20 Ina fata, ɗan’uwa, zan sami amfani daga gare ka cikin Ubangiji; ka wartsake zuciyata cikin Kiristi.
Mbe muili siga nibhone obhukondelwa bhwo Omukama okusoka kwawe. Nukondeleshe omwoyo gwani mu Kristo.
21 Da tabbacin biyayyarka, ina rubuta maka, da sanin za ka yi fiye da abin da na ce.
Kulwo okwiikanya elikilisha lyao, enikwandikila nimenyele ati ulikola myafu muno okukila nakutyo enikusabhwa.
22 Abu guda ya rage, ka shirya mini masauƙi, domin ina bege za a mayar da ni gare ku albarkacin addu’o’inku.
Omwanya ogwo nuunyilabhile olusika lwa abhagenyi, kulwokubha eniikanya okulubhana na lisabhwa lyao nikukingeko mukatungu kanu.
23 Efafaras, abokin tarayyata a kurkuku cikin Kiristi Yesu, yana gaishe ka.
Omufungwa wejasu Epafura, mu Yesu kakukesha,
24 Haka kuma Markus, Aristarkus, Demas da kuma Luka, abokan aikina.
bhanu echikola nabho emilimu Mariko, Arisitariko, Dema na Luka bhona abhakukesha. Echigongo
25 Alherin Ubangiji Yesu Kiristi yă kasance da ruhunku.
cho Omukama Yesu Kristo chibhe amwi no omwoyo gwao. Amina.