< Filemon 1 >
1 Bulus, ɗan kurkuku saboda Kiristi Yesu, da kuma Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga Filemon ƙaunataccen abokinmu da kuma abokin aikinmu,
U Paulo ufungwe wa Yesu Kristi, nu holo uTimotheo hwa Filemoni, ukundwe wetu ubhomba mbombo wamwetu,
2 zuwa kuma ga Affiya’yar’uwarmu, zuwa kuma ga Arkiffus abokin famarmu, da zuwa kuma ga ikkilisiyar da take taruwa a gidanka.
na hwa Afia uilumbu wetu na hwa Arkipas usikali wa mwitu, na hwi kanisa lyalitangana mu nyumba yaho.
3 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Eneema nu lutengano lwalufuma hwa Ngulubhi uise witu nahwa Gosi witu U Yesu Kilisti.
4 Kullum nakan gode wa Allahna sa’ad da nake tuna da kai cikin addu’o’ina,
Uwakati wonti ehusalifya Ungulubhi nehutambula humpuuto zyane.
5 domin ina jin labari bangaskiyarka cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunarka da kake yi saboda dukan tsarkaka.
Enumvwizye ulugano nu lweteshelo lwolinalwo hwa Yesu, kwa Kilisti bhonti.
6 Ina addu’a ka zama mai ƙwazo cikin shaida bangaskiyarka, domin ka sami cikakken fahimta ta kowane abin da yake nagarin da muke da shi cikin Kiristi.
Elabha huje oumoja wenyu nulweteshelo lwenyu lubhe ne mbombo enyinza ya shila hantu hamubhomba hwa Yesu Kilisti.
7 Ƙaunarka ta sa ni farin ciki ƙwarai ta kuma ƙarfafa ni, domin kai, ɗan’uwa, ka wartsake zukatan tsarkaka.
Ane endi nu luhobhoshelo nu luzinzyo hunongwa ye lugano lwaho awe wuhapumizyaga amooyo ga Kristi wu holo witu.
8 Saboda haka, ko da yake cikin Kiristi ina iya yin ƙarfin hali in umarce ka ka yi abin da ya kamata,
Ata embene amli huje ubhombe zyazi hwanziwa azibhombe,
9 duk da haka ina roƙonka saboda ƙauna, na fi so in roƙe ka, ni Bulus tsoho, a yanzu kuma ga ni ɗan sarƙa saboda Kiristi Yesu.
lelo hunongwa ye lugano, lwulinalwo ane ehulamba ane ne Paulo negogolo eshi endi fungwe hunongwa ya Yesu Kristi.
10 Ina roƙonka saboda ɗana Onesimus, wanda ya zama ɗana yayinda nake cikin sarƙoƙi.
Ehulabha hunongwa ya mwana waive u Onesmo, yempepe muufungwe wane.
11 Dā kam, ba shi da amfani a gare ka, amma yanzu ya zama da amfani a gare ka da kuma gare ni.
Ulwahande sigakhuundiye lelo eshi skhuundiye sewumwe nane wayo.
12 Ina aike shi yă koma gare ka, shi da yake zuciyata.
Etumile huliwe uyo we mwoyo gwane awele huliwe.
13 Na so in riƙe shi a wurina a madadinka domin yă taimake ni yayinda nake cikin sarƙoƙi saboda bishara.
Nazilishe huje ayendelele akhale nane aje ambombelaje badala ye izula Ngulubhi.
14 Sai dai ban so in yi kome ban da yardarka ba, domin kowane alherin da za ka yi, yă fito daga zuciyarka, ba na tilas ba.
Lelo simbajiye abhombe lyalyonti bila luhusayaho. Nilifanya hivi ili kwamba jambo lolote zuri lisifanyike kwa sababu nilikulazimisha, bali kwa sababu ulipenda mwenyewe kulitenda.
15 Wataƙila abin da ya sa aka raba ka da shi na ɗan lokaci ƙanƙani shi ne don ka same shi da amfani (aiōnios )
Ulwenje pepo alehene nawe hashe zyaliesho, aje nkuhakhale nawo wilawila. (aiōnios )
16 ba kamar bawa kuma ba, sai dai fiye da bawa, a matsayin ƙaunataccen ɗan’uwa. Shi ƙaunatacce ne sosai a gare ni amma a gare ka ya ma fi zama ƙaunatacce, kamar mutum da kuma kamar ɗan’uwa a cikin Ubangiji.
Nantele huje siga abheboyi aje abhe holo huline na huliwe hubilena na hwa Yesu.
17 Saboda haka in ka ɗauke ni a kan ni abokin tarayya ne, sai ka marabce shi kamar yadda za ka marabce ni.
Eshi elabha umwejelele neshi huje unejelela nene.
18 In ya yi maka wani laifi ko kuma yana riƙe maka wani bashi, sai ka mai da shi a kaina.
Lelo nkashele hahweli hatulile hahonti ulwenje ohudai eho ane embahusombe.
19 Ni, Bulus, nake rubuta wannan da hannuna. Zan biya ka, kada ma a yi zancen ranka da kake riƙe mini bashi.
Ane ne Paulo ensimbile hukhono gwane nene embahusombe see huje ehudai.
20 Ina fata, ɗan’uwa, zan sami amfani daga gare ka cikin Ubangiji; ka wartsake zuciyata cikin Kiristi.
Amba epate uluseshe huliwe ugwizye umwoyo gwane hwa Yesu Kristi.
21 Da tabbacin biyayyarka, ina rubuta maka, da sanin za ka yi fiye da abin da na ce.
Endi nulwitishilo nu lweteshelo lwaho huje ubhabhombe zyesimbiye na zila zyasiga esimbiye.
22 Abu guda ya rage, ka shirya mini masauƙi, domin ina bege za a mayar da ni gare ku albarkacin addu’o’inku.
Elabha undinganyizye apagone ane hwanza aje na hinze hujendelele.
23 Efafaras, abokin tarayyata a kurkuku cikin Kiristi Yesu, yana gaishe ka.
U Epafra, ufungwe wamwetu ahulamuha,
24 Haka kuma Markus, Aristarkus, Demas da kuma Luka, abokan aikina.
neshi shabhomba uMarko, Aristarko, Dema, Luka, abhomba mbombo pandwimo nane.
25 Alherin Ubangiji Yesu Kiristi yă kasance da ruhunku.
Eneema ya Yesu Kristi ebhe nu mwoyo gwaho. Amina.