< Obadiya 1 >

1 Wahayin Obadiya. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce a kan Edom. Mun ji saƙo daga wurin Ubangiji cewa, An aiki jakada zuwa ga al’ummai yă faɗa musu cewa, “Ku tashi, mu tafi mu yi yaƙi da ita.”
Obadiah kah mangthui he ka Boeipa Yahovah loh Edom ham a thui. BOEIPA taeng lamloh olthang ka yaak uh coeng. Te dongah namtom taengah laipai a tueih coeng. Thoo uh lamtah caemtloek la a taengah thoo uh.
2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai; za a rena ki ƙwarai.
Nang te namtom rhoek lakli ah canoi la kang khueh vetih nang te rhep n'hnaep pawn ni he.
3 Fariyar zuciyarki ta yaudare ki, ke da kike zama can bisa duwatsu kika kuma yi gidanki a kan ƙwanƙoli, ke da kike ce wa kanki, ‘Wa zai iya saukar da ni ƙasa?’
Na lungbuei kah althanah loh nang n'rhaithi coeng. A hmuen sang kah thaelpang thaelrhaep ah kho a sak tih a lungbuei ah, “Ulong kai he diklai la n'hlak eh,” a ti.
4 Ko da yake kina firiya kamar gaggafa kin kuma yi sheƙarki a can cikin taurari, daga can zan saukar da ke,” in ji Ubangiji.
Thahum bangla na sang sitoe cakhaw, aisi laklo ah na bu na khueh sitoe cakhaw, te lamloh nang te kan hlak ni.
5 “In ɓarayi suka zo miki, in kuma’yan fashi suka shigo gidan da dare, kash, bala’i zai jira ki ba abin da suke so ne kawai za su sata ba? In kuma masu tsinka’ya’yan inabi suka zo miki, ba sukan bar’ya’yan inabi kaɗan ba?
Hlanghuen rhoek loh nang te m'paan uh mai tih khoyin ah n'rhoelrhak koinih metlam na hmata eh? Amamih rhoeh hil huen uh mapawt nim? Aka bit rhoek te na taengla ha pawk uh koinih a yoep te hlun uh mahpawt nim?
6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!
Esau te metlam a phuelhthaih uh vetih a hnothuh te a yam uh eh?
7 Dukan waɗanda kike tarayya da su, za su kore ki zuwa iyaka; abokanki kuma za su yaudare ki, su kuma sha ƙarfinki; waɗanda suke cin abincinki, za su sa miki tarko, amma ba za ki gane ba.
Na huitai hlang boeih loh khorhi duela nang n'tueih uh ni. Na ngaimongnah hlang rhoek loh nang te rhaithi nah vetih nang m'vueinan thil ni. Na buh dongah nang hamla doi a khueh vetih a taengah na lungcuei mahpawh.
8 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa.
BOEIPA kah olphong he te khohnin kah moenih a? Edom lamloh aka cueih tih Esau tlang lamkah lungcuei khaw ka milh sak ni?
9 Jarumawanki, ya Teman, za su razana, za a kashe kowane mutum a duwatsun Isuwa.
Teman nang kah hlangrhalh rhoek te rhihyawp uh tih, Esau tlang kah ngawnnah loh hlang a khoe ni.
10 Saboda halin kama-karyar da kika yi wa ɗan’uwanka Yaƙub, za ki sha kunya; za a hallaka ki har abada.
Na mana Jakob kah kuthlahnah kongah yah loh nang n'khuk vetih kumhal duela n'khoe ni.
11 A ranan nan kin tsaya kawai kina zuba ido yayinda baƙi suke washe dukiyar ɗan’uwanki, baƙi kuma suka shiga ta ƙofofinsa suka jefa ƙuri’a don a rarraba Urushalima, kin tsaya kina kallo kamar ɗaya daga cikin abokan gābansa.
A hmai ah na pai khohnin ah, kholong loh a thadueng a khuen khohnin ah khaw kholong rhoek te amah vongka, vongka ah kun ni. Jerusalem ham hmulung a naan uh coeng tih nang khaw amih kah hlang pakhat la na om.
12 Bai kamata ki rena ɗan’uwanki a ranar masifarsa ba, ko ki yi farin ciki a kan mutanen Yahuda a ranar hallakarsu, ko ki yi fariya sosai a ranar wahalarsu.
A yoethaenah hnin ah tah na manuca kah khohnin te so boeh. A milh uh khohnin ah Judah ca rhoek soah kokhahnah boeh. Citcai khohnin ah na ol vikvawk boeh.
13 Bai kamata ki bi ta ƙofofin mutanena a ranar bala’insu ba, ko ki rena su a cikin masifarsu a ranar bala’insu, ko ki ƙwace dukiyarsu a ranar bala’insu ba.
Amih kah rhainah hnin ah ka pilnam kah vongka ah mop uh boeh. A rhainah hnin ah anih kah yoethaenah te nang loh so van boeh. A rhainah hnin ah tah anih ham tatthai te na tueih pah hae mahpawh.
14 Bai kamata ki tsaya a mararraba don ki kashe waɗanda suke ƙoƙarin tserewa ba, ko ki ba da waɗanda suka tsere ga hannun maƙiyansu a ranar wahalarsu ba.
A hlangyong rhoek te saii hamla longrhak ah pai boeh. Citcai khohnin kah a rhaengnaeng rhoek te khoh boeh.
15 “Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
BOEIPA kah khohnin he namtom cungkuem hamla yoei coeng. Na saii bangla namah taengah a saii ni. Na thaphu te namah lu dongla mael ni.
16 Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki, haka dukan al’ummai za su yi ta sha, za su sha, su kuma sha su zama sai ka ce ba su taɓa kasancewa ba.
Ka hmuencim tlang ah na ok uh bangla namtom boeih loh a ok uh yoeyah ni. A ok uh tih a dolh uh akhaw aka om pawt bangla om uh ni.
17 Amma a kan Dutsen Sihiyona za a sami ceto; Dutsen zai zama mai tsarki, gidan Yaƙub kuma zai mallaki gādonsa.
Tedae Zion tlang ah loeihnah om vetih hmuencim la om ni. Te vaengah Jakob imkhui loh amamih kah a hut te a pang uh ni.
18 Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta, gidan Yusuf kuma kamar harshen wuta; gidan Isuwa zai zama kamar tattaka, za a kuma sa masa wuta yă ƙone. Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa.” Ni Ubangiji na faɗa.
Te vaengah Jakob im te hmai la, Joseph im te hmaisai la, Esau im te divawt la poeh ni. Amih te a toih uh vetih tlum uh ni. BOEIPA loh a thui coeng dongah Esau im lamkah rhaengnaeng om mahpawh.
19 Mutane daga Negeb za su mamaye duwatsun Isuwa, mutane kuma daga gindin tuddai za su mallaki ƙasar Filistiyawa. Za su mamaye filayen Efraim da Samariya, Benyamin kuwa zai mallaki Gileyad.
Tuithim loh Esau tlang neh Philisti kolrhawk te a pang ni. Ephraim khohmuen neh Samaria khohmuen khaw, Benjamin, Gilead khaw a pang uh ni.
20 Wannan ƙungiyar Isra’ilawan da aka kwashe zuwa bauta da suke a Kan’ana za su mallaki ƙasar har zuwa Zarefat; waɗannan da aka kwashe zuwa bauta daga Urushalima da suke a Sefarad za su mallaki garuruwan Negeb.
Israel ca rhoek he Kanaan neh Zarepthah hil rhalmahvong kah hlangsol la om. Sepharad kah Jerusalem hlangsol rhoek loh tuithim khopuei rhoek te a pang uh ni.
21 Masu kawo ceto za su haura zuwa Dutsen Sihiyona don su yi mulkin duwatsun Isuwa. Ubangiji ne zai yi mulki.
A khang rhoek tah Esau tlang te laitloek hamla Zion tlang la luei uh vetih mangpa la BOEIPA hut la om ni.

< Obadiya 1 >