< Obadiya 1 >

1 Wahayin Obadiya. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce a kan Edom. Mun ji saƙo daga wurin Ubangiji cewa, An aiki jakada zuwa ga al’ummai yă faɗa musu cewa, “Ku tashi, mu tafi mu yi yaƙi da ita.”
Umbono Ka-Obhadaya. Nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi nge-Edomi: Sesizwe ilizwi elivela kuThixo: Kuthunywe isithunywa ezizweni ukuba sithi, “Phakamani, asihambeni silwe laye impi”:
2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai; za a rena ki ƙwarai.
“Khangela, ngizakwenza ube mncinyane phakathi kwezizwe; uzakweyiswa kakhulu.
3 Fariyar zuciyarki ta yaudare ki, ke da kike zama can bisa duwatsu kika kuma yi gidanki a kan ƙwanƙoli, ke da kike ce wa kanki, ‘Wa zai iya saukar da ni ƙasa?’
Ukuzigqaja kwenhliziyo yakho sekukukhohlisile, wena ohlala ezingoxweni zamadwala wakhe umuzi wakho eziqongweni, wena ozitshela uthi, ‘Ngubani ongangiwisela phansi enhlabathini na?’
4 Ko da yake kina firiya kamar gaggafa kin kuma yi sheƙarki a can cikin taurari, daga can zan saukar da ke,” in ji Ubangiji.
Lanxa uqonga njengengqungqulu wakhe isidleke sakho phakathi kwezinkanyezi, ngizakwethula khonale,” kutsho uThixo.
5 “In ɓarayi suka zo miki, in kuma’yan fashi suka shigo gidan da dare, kash, bala’i zai jira ki ba abin da suke so ne kawai za su sata ba? In kuma masu tsinka’ya’yan inabi suka zo miki, ba sukan bar’ya’yan inabi kaɗan ba?
“Nxa amasela efike kuwe, nxa abaphangi ebusuku, Awu, yeka ubukhulu bomonakalo okulindeleyo, kabayikuntshontsha kuphela lokho okwanele abakufunayo na? Nxa abavuni bamavini befike kuwe, kabangeke batshiye amalutshwana na?
6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!
Kodwa yeka ukuphangwa okuzakwenziwa u-Esawu, inotho yakhe efihliweyo izathunjwa!
7 Dukan waɗanda kike tarayya da su, za su kore ki zuwa iyaka; abokanki kuma za su yaudare ki, su kuma sha ƙarfinki; waɗanda suke cin abincinki, za su sa miki tarko, amma ba za ki gane ba.
Bonke abamanyane lawe bazakuxotshela emngceleni; abangane bakho bazakukhohlisa bakunqobe; labo abadla ukudla kwakho bazakuthiya ngomjibila, kodwa wena kawuyikuwubona.
8 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa.
Ngalolosuku,” kutsho uThixo, “kangiyikuwabhubhisa yini amadoda ahlakaniphileyo ase-Edomi, amadoda aqedisisayo ezintabeni zako-Esawu na?
9 Jarumawanki, ya Teman, za su razana, za a kashe kowane mutum a duwatsun Isuwa.
Amabutho akho, wena Themani, azathuthumela, njalo bonke abasezintabeni zako-Esawu bazacakazelwa phansi ekubulaweni kwabanengi.
10 Saboda halin kama-karyar da kika yi wa ɗan’uwanka Yaƙub, za ki sha kunya; za a hallaka ki har abada.
Ngenxa yodlakela kumfowenu uJakhobe, uzakwembeswa lihlazo; uzachithwa nini lanini.
11 A ranan nan kin tsaya kawai kina zuba ido yayinda baƙi suke washe dukiyar ɗan’uwanki, baƙi kuma suka shiga ta ƙofofinsa suka jefa ƙuri’a don a rarraba Urushalima, kin tsaya kina kallo kamar ɗaya daga cikin abokan gābansa.
Ngosuku owema ngalo khatshana mhla izihambi zithumba inotho yakhe labezizweni bengena emasangweni akhe bephosa inkatho ngeJerusalema, wawunjengomunye wabo.
12 Bai kamata ki rena ɗan’uwanki a ranar masifarsa ba, ko ki yi farin ciki a kan mutanen Yahuda a ranar hallakarsu, ko ki yi fariya sosai a ranar wahalarsu.
Akumelanga weyise umfowenu ngosuku lokuhlupheka kwakhe, loba uthokoze ngabantu bakoJuda ngosuku lokubhujiswa kwabo, loba uklamase kangaka ngosuku lokuhlupheka kwabo.
13 Bai kamata ki bi ta ƙofofin mutanena a ranar bala’insu ba, ko ki rena su a cikin masifarsu a ranar bala’insu, ko ki ƙwace dukiyarsu a ranar bala’insu ba.
Akumelanga ungene ngamasango abantu bami ngosuku lomonakalo wabo, loba ubeyise osizini lwabo ngosuku lomonakalo wabo, loba uthumbe inotho yabo ngosuku lomonakalo wabo.
14 Bai kamata ki tsaya a mararraba don ki kashe waɗanda suke ƙoƙarin tserewa ba, ko ki ba da waɗanda suka tsere ga hannun maƙiyansu a ranar wahalarsu ba.
Akumelanga ume emahlukanandlela ukuba ubulale ababalekayo babo, loba unikele abaphephileyo babo ngosuku lokuhlupheka kwabo.
15 “Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
Usuku lukaThixo selusondele ezizweni zonke. Njengalokho okwenzileyo, yikho okuzakwenziwa kuwe; izenzo zakho zizaphendukela phezu kwekhanda lakho.
16 Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki, haka dukan al’ummai za su yi ta sha, za su sha, su kuma sha su zama sai ka ce ba su taɓa kasancewa ba.
Njengokunatha elakwenzayo entabeni yami, ngokunjalo izizwe zonke zizanatha njalonjalo; zizanatha, zinathe kuze kube angathi kazizange zivele zibe khona.
17 Amma a kan Dutsen Sihiyona za a sami ceto; Dutsen zai zama mai tsarki, gidan Yaƙub kuma zai mallaki gādonsa.
Kodwa phezu kweNtaba iZiyoni kuzakuba lokusindiswa; kuzakuba ngcwele, lendlu kaJakhobe izazuza ilifa layo.
18 Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta, gidan Yusuf kuma kamar harshen wuta; gidan Isuwa zai zama kamar tattaka, za a kuma sa masa wuta yă ƙone. Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa.” Ni Ubangiji na faɗa.
Indlu kaJakhobe izakuba ngumlilo lendlu kaJosefa ibe lilangabi; indlu ka-Esawu izakuba libibi, njalo bazayithungela ngomlilo ozayiqothula. Akuyikuba khona abasilayo endlini ka-Esawu.” UThixo usekhulumile.
19 Mutane daga Negeb za su mamaye duwatsun Isuwa, mutane kuma daga gindin tuddai za su mallaki ƙasar Filistiyawa. Za su mamaye filayen Efraim da Samariya, Benyamin kuwa zai mallaki Gileyad.
Abantu abavela eNegebi bazathumba izintaba zako-Esawu, labantu abavela emawatheni ezintaba bazathumba ilizwe lamaFilistiya. Bazathumba amasimu ako-Efrayimi lawaseSamariya, loBhenjamini uzathumba iGiliyadi.
20 Wannan ƙungiyar Isra’ilawan da aka kwashe zuwa bauta da suke a Kan’ana za su mallaki ƙasar har zuwa Zarefat; waɗannan da aka kwashe zuwa bauta daga Urushalima da suke a Sefarad za su mallaki garuruwan Negeb.
Lelibutho labako-Israyeli abathunjwayo abaseKhenani lizalithatha ilizwe kusiyafika eZarefathi; abathunjwa eJerusalema abaseSefaradi bazathatha amadolobho aseNegebi.
21 Masu kawo ceto za su haura zuwa Dutsen Sihiyona don su yi mulkin duwatsun Isuwa. Ubangiji ne zai yi mulki.
Abakhululi bazakhwela iNtaba iZiyoni ukuba babuse izintaba zako-Esawu. Njalo umbuso uzakuba ngokaThixo.

< Obadiya 1 >