< Obadiya 1 >

1 Wahayin Obadiya. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce a kan Edom. Mun ji saƙo daga wurin Ubangiji cewa, An aiki jakada zuwa ga al’ummai yă faɗa musu cewa, “Ku tashi, mu tafi mu yi yaƙi da ita.”
Fweny mag Obadia. Magi e weche ma Jehova Nyasaye Manyalo Gik Moko Duto wacho kuom Edom. Wasewinjo wach; koa kuom Jehova Nyasaye. Jaote oseor ir ogendini mondo owach niya, “Chunguru, wadhi waked kode.”
2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai; za a rena ki ƙwarai.
“To neuru, abiro miyo udok matin e kind ogendini, bende ibiro chau ahinya.
3 Fariyar zuciyarki ta yaudare ki, ke da kike zama can bisa duwatsu kika kuma yi gidanki a kan ƙwanƙoli, ke da kike ce wa kanki, ‘Wa zai iya saukar da ni ƙasa?’
Sunga manie chunyu osewuondou, un mudak e kind lwendni, kendo ugero miechu kuonde motingʼore, un ma uwacho kendu niya, ‘En ngʼa manyalo dwokowa piny?’
4 Ko da yake kina firiya kamar gaggafa kin kuma yi sheƙarki a can cikin taurari, daga can zan saukar da ke,” in ji Ubangiji.
To kata obedo ni unyalo fuyo malo mabor ka ongo, kendo ugero kar daku maber e kind sulwe malo, to koa kuno abiro dwokou piny,” Jehova Nyasaye owacho.
5 “In ɓarayi suka zo miki, in kuma’yan fashi suka shigo gidan da dare, kash, bala’i zai jira ki ba abin da suke so ne kawai za su sata ba? In kuma masu tsinka’ya’yan inabi suka zo miki, ba sukan bar’ya’yan inabi kaɗan ba?
“Ka jokwoge obironu, jomecho mag otieno, to mano kaka masira malich ritou, donge gibiro kwalo mwandu magu kaka ginyalo? Ka jopon mzabibu obiro iru donge digiwe olemb mzabibu matin?
6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!
To mano kaka Esau ibiro choko gigene kendo mwandune mopandi noyaki!
7 Dukan waɗanda kike tarayya da su, za su kore ki zuwa iyaka; abokanki kuma za su yaudare ki, su kuma sha ƙarfinki; waɗanda suke cin abincinki, za su sa miki tarko, amma ba za ki gane ba.
Ogendini ma uriworugo biro sembou nyaka giko mar tongʼ; osiepeu biro wuondou ma lowu; kendo joma chamo chiembu biro ketonu obadho, to ok unufweny.”
8 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa.
Jehova Nyasaye wacho niya, “Odiechiengʼno donge abiro tieko jorieko mag Edom, jogo man-gi winjo e gode mag Esau?
9 Jarumawanki, ya Teman, za su razana, za a kashe kowane mutum a duwatsun Isuwa.
Jolweny magi, yaye Teman, biro bedo kod bwok kendo ji duto modak, e gode mag Esau ibiro negi.
10 Saboda halin kama-karyar da kika yi wa ɗan’uwanka Yaƙub, za ki sha kunya; za a hallaka ki har abada.
Nikech lweny mane utimone owadu Jakobo unubed gi wichkuot; mi nokethu nyaka chiengʼ.
11 A ranan nan kin tsaya kawai kina zuba ido yayinda baƙi suke washe dukiyar ɗan’uwanki, baƙi kuma suka shiga ta ƙofofinsa suka jefa ƙuri’a don a rarraba Urushalima, kin tsaya kina kallo kamar ɗaya daga cikin abokan gābansa.
Chiengʼ mane ichungʼ tenge ka joma moko donjo e dhorangeyene, kendo gigoyo ombulu ne Jerusalem, ne ichal mana kodgi.
12 Bai kamata ki rena ɗan’uwanki a ranar masifarsa ba, ko ki yi farin ciki a kan mutanen Yahuda a ranar hallakarsu, ko ki yi fariya sosai a ranar wahalarsu.
Ne ok onego ungʼigi kod achaya chiengʼ masichgi, bende ne ok onego ubed mamor chiengʼ mane ikethoe Juda, kata bedo gi ngʼayi chiengʼ chandruokgi.
13 Bai kamata ki bi ta ƙofofin mutanena a ranar bala’insu ba, ko ki rena su a cikin masifarsu a ranar bala’insu, ko ki ƙwace dukiyarsu a ranar bala’insu ba.
Ne ok onego udonj e dhorangeye mag joga chiengʼ mane masira omakogi, kata ngʼiyogi gachaya e thagruokgi, kata kawo mwandugi, e chiengʼ thagruokgi gi chiengʼ masichegi.
14 Bai kamata ki tsaya a mararraba don ki kashe waɗanda suke ƙoƙarin tserewa ba, ko ki ba da waɗanda suka tsere ga hannun maƙiyansu a ranar wahalarsu ba.
Ne ok onego uchungʼ e akek yore, ka ugengʼone jogegi maringo, kendo ne ok onego uchiw jogegi motony e lwet wasikgi chiengʼ chandruokgi.
15 “Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
“Chiengʼ Jehova Nyasaye okayo machiegni ne ogendini duto, bende kaka isetimo e kaka notimni, timbeni nodwogi e wiyi iwuon.
16 Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki, haka dukan al’ummai za su yi ta sha, za su sha, su kuma sha su zama sai ka ce ba su taɓa kasancewa ba.
Mana kaka ne umer ewi goda maler e kaka ogendini duto, biro metho ametha, ginimeth ametha ma ginichal joma onge.
17 Amma a kan Dutsen Sihiyona za a sami ceto; Dutsen zai zama mai tsarki, gidan Yaƙub kuma zai mallaki gādonsa.
To ewi got mar Sayun tony nobedie, mi enobed kama ler, kendo od Jakobo nokaw girkeni mage.
18 Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta, gidan Yusuf kuma kamar harshen wuta; gidan Isuwa zai zama kamar tattaka, za a kuma sa masa wuta yă ƙone. Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa.” Ni Ubangiji na faɗa.
Od Jakobo nobed mach kendo od Josef mach nokaknie, od Esau nobed chuk mach, mi ginimoke moliel pep, onge ngʼat ma notony koa e od Esau.” Jehova Nyasaye osewacho.
19 Mutane daga Negeb za su mamaye duwatsun Isuwa, mutane kuma daga gindin tuddai za su mallaki ƙasar Filistiyawa. Za su mamaye filayen Efraim da Samariya, Benyamin kuwa zai mallaki Gileyad.
Jo-Negev nokaw piny gode mag Esau, kendo joma odak e tiend gode nokaw piny jo-Filistia, ginikaw nyaka piny Efraim gi Samaria, eka jo-Benjamin nokaw piny Gilead.
20 Wannan ƙungiyar Isra’ilawan da aka kwashe zuwa bauta da suke a Kan’ana za su mallaki ƙasar har zuwa Zarefat; waɗannan da aka kwashe zuwa bauta daga Urushalima da suke a Sefarad za su mallaki garuruwan Negeb.
To oganda mar jo-Israel mane oter e twech e piny Kanaan, nokaw pinyno nyaka chop Zarefath, kendo jo-Jerusalem manie twech, e piny Sefarad biro kawo miech Negev.
21 Masu kawo ceto za su haura zuwa Dutsen Sihiyona don su yi mulkin duwatsun Isuwa. Ubangiji ne zai yi mulki.
Jores noidhi ewi got mar Sayun, mi ginibed kod loch ewi gode mag Esau, kendo pinyruoth duto nobed e lwet Jehova Nyasaye.

< Obadiya 1 >