< Ƙidaya 1 >

1 Ubangiji ya yi magana da Musa a Tentin Sujada a cikin Hamadar Sinai, a rana ta fari na watan biyu a shekara ta biyu, bayan Isra’ilawa suka fito Masar ya ce,
Ty tsara’ Iehovà amy Mosè an-dratraratra’ i Sinay añe, amy kibohom-pamantañañey ao, am-baloham-bolam-paharoe’ i taom-paharoe niavota’ iareo an-tane Mitsraimey, ami’ty hoe,
2 “Ka yi ƙidayan dukan al’umman Isra’ilawa bisa ga iyalansu da kabilarsu, ka rubuta kowa da sunansa bi da bi.
Tsitsiho vali-boke i valobohòn’ ana’ Israeley, amo fifokoa’ iareoo, naho amo anjomban-droae’eo hamoliliañe o tahina’eo, ze hene lahilahy ki-loha’e ki-loha’e,
3 Da kai da Haruna za ku lissafta dukan mazan Isra’ila bisa ga sashensu, waɗanda suka kai shekaru ashirin ko fiye, da za su iya shiga soja.
roapolo taoñe mañambone mahafionjo hialy ho a Israele. Ihe naho i Aharone ty hañiake iareo ty amo mpirai-lian-defo’eo.
4 Mutum ɗaya daga kowace kabila wanda yake shugaban danginsa, zai taimake ku.
Le hindre ama’ areo t’indaty boak’ amy ze hene fifokoa’e, songa talèn’ anjom­ban-droae’e.
5 “Ga sunayen da za su taimake ku. “Daga kabilar Ruben, Elizur ɗan Shedeyur;
Le zao ty tahina’ ondaty hifanehak’ ama’ areo: amy Reòbene: i Elitsore ana’ i Sedeore;
6 daga kabilar Simeyon, Shelumiyel ɗan Zurishaddai;
amy Simone, i Selomiele ana’ i Tsorisaday;
7 daga kabilar Yahuda, Nashon ɗan Amminadab;
am’ Iehodà: i Nakesone ana’ i Aminadabe;
8 daga kabilar Issakar, Netanel ɗan Zuwar;
am’ Isakàre: i Netanale ana’ i Tsoare;
9 daga kabilar Zebulun, Eliyab ɗan Helon;
amy Zebolone: i Eliabe ana’ i Kelone;
10 daga kabilar’ya’yan Yusuf, daga Efraim, Elishama ɗan Ammihud; daga Manasse, Gamaliyel ɗan Fedazur;
amy ana’ Iosefe rey: amy Efraime, i Elisama ana’ i Amihode; amy Menasè, i Gamaliele ana’ i Pedatsore;
11 daga kabilar Benyamin, Abidan ɗan Gideyoni;
amy Beniamène, i Abidane ana’ i Gedoný;
12 daga kabilar Dan, Ahiyezer ɗan Ammishaddai;
amy Dane: i Akièzere, ana’ i Amisedahy;
13 daga kabilar Asher, Fagiyel ɗan Okran;
amy Asere: i Pejiele ana’i Okrane;
14 daga kabilar Gad, Eliyasaf ɗan Deyuwel;
amy Gade: i Eliasafe ana’ i Dehoele;
15 daga kabilar Naftali, Ahira ɗan Enan.”
amy Naftaly, i Akirà ana’ i Ainane;
16 Waɗannan su ne mutanen da aka naɗa daga cikin jama’a, shugabannin asalin kabilu. Su ne kuma shugabannin dangogin Isra’ila.
Ie ro jinoboñe amy valobohòkey, ie mpiaolo o fifokoan-droae’eo, mpifelek’ arivo’ Israele.
17 Sai Musa da Haruna suka ɗauki sunayen mutanen nan da aka ba su,
Aa le rinambe’ i Mosè naho i Aharone indaty tinoñon-tahinañe rey,
18 suka kira dukan al’umma wuri ɗaya a rana ta fari ga wata na biyu. Aka kuwa rubuta mutanen bisa ga asalin kabilansu da iyalansu. Aka kuma rubuta sunayen maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekaru ashirin ko fiye,
naho natonto’ iareo i hene valobohòkey ami’ty andro valoha’ i volam-paharoey vaho niantoñoñe an-tariratse añ’ anjomban-droae’e, naho nisokiran-tahinañe vaho nivolileñe mifototse ami’ty roapolo taoñe mañambone, ki-loha ki-loha,
19 yadda Ubangiji ya umarci Musa. Da haka ya ƙidaya su a Hamadar Sinai.
ami’ty nandilia’ Iehovà amy Mosè ty nanoe’e valiboke an-dratraratra’ i Sinay añe.
20 Daga zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Le amo tarira’ i Reòbene tañolo­ño­loña’ Israeleo, ty fiantoño’e, amo fifokoa’eo, amo anjomban-droae’eo, ty ia’ o tahina’eo, ze lahilahy ki-loha ki-loha, niaheñe roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
21 Jimillar maza daga mutanen Ruben 46,500 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ i Reòbene, efats’ ale tsi-eneñ’ arivo-tsi-liman-jato.
22 Daga zuriyar Simeyon. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Simoneo, ty fiantoño’e amo fifokoa’eo, amo anjomban-droae’eo, ze niaheñe ama’e ty ia’ o tahina’eo, ze lahilahy ami’ty añambone’e roapolo taoñe mañambone, ze nahafionjom-bañ’ aly iaby;
23 Jimillar maza daga mutanen Simeyon 59,300 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ i Simone: lime ale-tsi-sive-arivo-tsi-telon-jato.
24 Daga zuriyar Gad. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Gadeo, ty fiantoño’e amo fifokoa’eo amo anjomban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze lahilahy ami’ty añambone’e roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
25 Jimillar maza daga mutanen Gad 45,650 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ i Gade, efats’ ale-tsi-lime-arivo-tsi-enen-jato-tsi-limampolo.
26 Daga zuriyar Yahuda. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ Iehodào, ty fiantoño’e, amo fifokoa’eo amo anjom­ban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
27 Jimillar maza daga mutanen Yahuda 74,600 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ Iehodà, fito-ale-tsi-efats’ arivo-tsi-enen-jato.
28 Daga zuriyar Issakar. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ Isakàreo, ty fiantoño’e, amo fifokoa’eo amo anjom­ban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
29 Jimillar maza daga mutanen Issakar 54,400 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ Isakhare, le lime-ale-tsi-efats’ arivo-tsi-efa-jato.
30 Daga zuriyar Zebulun. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Zeboloneo ty fian­toño’e, am-pifokoa’e, amo anjom­ban-droae’eo, ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
31 Jimillar maza daga mutanen Zebulun 57,400 ne.
ty vinolily am-pifokoa’i Zebolone, lime-ale-tsi-fito-arivo-tsi-efa-jato.
32 Daga’ya’yan Yusuf. Daga zuriyar Efraim. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ Iosefeo, amo ana’ i Efraimeo, ty fiantoño’e, amo fifokoa’eo, amo anjomban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone nahafionjom-bañ’aly;
33 Jimillar maza daga mutanen Efraim 40,500 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ i Efraime le efats’ ale-tsi-liman-jato.
34 Daga zuriyar Manasse. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’i Menaseo, ty fiantoño’e, amo fifokoa’eo amo anjomban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze nahafionjom-bañ’ aly iaby;
35 Jimillar maza daga mutanen Manasse 32,200 ne.
ty vinolily am-pifokoa’i Menasè, telo-ale-tsi-ro-arivo-tsi-roan-jato.
36 Daga zuriyar Benyamin. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’i Beniamèneo, ty fiantoño’e, am-pifokoa’e, amo anjomban-droae’eo, ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
37 Jimillar maza daga mutanen Benyamin 35,400 ne.
ty vinolily am-pifokoa’ i Beniamène, telo-ale-tsi-lime-arivo-tsi-efa-jato.
38 Daga zuriyar Dan. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Daneo, ty fian­toño’e, am-pifokoa’e amo anjom­ban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
39 Jimillar maza daga mutanen Dan 62,700 ne.
ze vinolily am-pifokoa’ i Dane ao le eneñ’ ale-tsi-ro-arivo-tsi-fiton-jato.
40 Daga zuriyar Asher. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Asereo, ty fian­toño’e, am-pifokoa’e amo an­jom­ban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’ aly;
41 Jimillar maza daga mutanen Asher 41,500 ne.
ze vinolily am-pifokoa’ i Asere, efats’ale-tsi-arivo-tsi-liman-jato.
42 Daga zuriyar Naftali. Aka rubuta sunayen dukan maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, bisa ga iyalansu da kabilarsu da take a rubuce.
Amo tarira’ i Naftalio, ty fiantoño’e, ampifokoa’e amo anjomban-droae’eo ty ia’ o tahina’eo, ze roapolo taoñe mañambone, ze hene nahafionjom-bañ’aly;
43 Jimillar maza daga mutanen Naftali kuwa 53,400 ne.
ze vinolily am-pifokoa’ i Naftaly, lime-ale-tsi-telo-arivo-tsi-efa-jato.
44 Waɗannan su ne mazan da Musa da Haruna, tare da shugabanni goma sha biyun nan na Isra’ila suka ƙidaya, kowa a madadin iyalinsa.
Ie o vinolilio, o niahe’ i Mosè naho i Aharone, naho o mpiaolo’ Israeleoo, ondaty folo ro’ amby, songa sorotàn’ anjomban-droae’e.
45 Dukan Isra’ilawan da suka kai shekara ashirin ko fiye da suka isa shiga soja, an ƙidaya su bisa ga iyalansu.
Aa le ze niaheñe amo ana’ Israeleo, amo anjomban-droae’eo, ie niroapolo taoñe mañambone, o nahafionjom-bañ’aly ho a Israeleo;
46 Jimillar kuwa ita ce mutum 603,550.
ze hene vinolily, le enen-ketse-tsi-telo arivo-tsi-liman-jato-tsi-limampolo.
47 Ba a dai ƙidaya zuriyar Lawi tare da saura kabilan ba.
Tsy niaheñe am’ iereo ami’ty fifokoan-droae’ iareo o nte-Levio.
48 Ubangiji ya riga ya gaya wa Musa cewa,
Fa hoe ty nitsarae’ Iehovà amy Mosè:
49 “Ka tabbatar ba ka ƙidaya mutanen Lawi ko kuma ka haɗe su tare a ƙidayan sauran Isra’ilawa ba.
Ko iahe’o ty fifokoa’ i Levy, le tsy ho volilie’o amo ana’ Israeleo,
50 A maimakon haka sai ka naɗa Lawiyawa su lura da tabanakul Shaida, wato, kan dukan kayayyaki da kuma kome da yake na wuri mai tsarki. Za su ɗauko tabanakul da dukan kayayyakinsa; za su lura da shi, su kasance kewaye da shi.
f’ie ho tendrè’o amy kibohom-pañinay, amo harao’e iabio naho amy ze he’e ama’e, hitarazo i kivohoy naho o harao’e iabio; ho vandroñe’ iereo vaho hitobe hiarikoboñe aze.
51 Duk sa’ad da za a gusar da tabanakul, Lawiyawa ne za su saukar da shi; kuma duk sa’ad da za a kafa shi, Lawiyawa ne za su yi haka. Duk wani dabam da ya je kusa da shi za a kashe shi.
Aa ie hionjom-beo i kivohoy le o nte-Levio ro hampikatrak’ aze; ie haoreñe ka i kivohoy le o nte-Levio ty hampitroatse aze. Havetrake t’indaty ila’e mañarivo ama’e.
52 Sauran Isra’ilawa za su zauna ƙungiya-ƙungiya, kowane mutum a ƙungiyarsa daidai bisa ga ƙa’idarsa.
Hañoreñe o kiboho’ iareoo o ana’ Israeleo songa an-kitòbe’e; sindre aman-tsai’e, amo mpirai-lia’eo;
53 Amma Lawiyawa za su kafa sansaninsu kewaye da tabanakul na Shaida. Don kada fushi yă fāɗo a kan al’ummar Isra’ilawa. Hakkin Lawiyawa ne su kula da tabanakul na Shaida.”
fe hitobe añariari’ i kibohom-pañinay o nte-Levio, tsy hifetsahan-kaviñerañe i valobohò’ Israeley; le ho mpamandroñe i kibohom-pañinay o nte-Levio.
54 Isra’ilawa suka yi duk waɗannan kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Nanoe’ o ana’ Israeleo izay; ze hene nandilia’ Iehovà i Mosè ty nanoe’ iereo.

< Ƙidaya 1 >