< Ƙidaya 8 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
2 “Yi magana da Haruna, ka ce masa, ‘Sa’ad da za ka shisshirya fitilun nan bakwai, ka shirya su yadda za su fuskanci gaba domin haskensu yă haskaka ta gaba.’”
“Elanema amane olelema. ‘E da gamali fesuale amo ilia baiga ligisisia, amo gamali ilia hadigi da midadi hadigima: ne, agoane bugima: ne sia: ma.’”
3 Haka kuwa Haruna ya yi; ya shisshirya fitilun yadda za su fuskanci gaba a kan wurin ajiye fitilan, kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Elane da amo sia: nababeba: le, gamali ea ba: le gaidi amodili gamali ea baiga amoi ilia midadi amoga bugi.
4 Ga yadda aka yi wurin ajiye fitilan. An ƙera shi da zinariya daga gindinsa har zuwa sama inda ya buɗu. Aka ƙera wurin ajiye fitilan yadda Ubangiji ya nuna wa Musa.
Gadodili asili ea baiga, gamali bai da gouli amo ha: maga dabagala: i agoane ba: i. Bai Hina Gode da amo hamosu ilegei Mousesema olelei.
5 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
6 “Keɓe Lawiyawa daga sauran Isra’ilawa, ka tsarkake su.
“Dia Lifai dunu amo Isala: ili dunu eno amoga afafama. Amola ilia ledo doga: ma: ne agoane hamoma.
7 Ga yadda za ka tsarkake su, ka yayyafa musu ruwan tsarkakewa; ka sa su aske jikunansu duka su kuma wanke tufafinsu, ta haka za su tsarkake kansu.
Ilia da: i hodo hinabo huluane waga: ma: ne amola abula huluane dodofema: ne sia: ma. Amasea, ilia da sema defele, ledo hamedei hamoi dagoi ba: mu.
8 Ka sa su ɗauki ɗan bijimi tare da lallausan garin hadaya, kwaɓaɓɓe da mai; sa’an nan, kai kuma ka ɗauki ɗan bijimi na biyu na hadaya don zunubi.
Amasea, ilia da bulamagau gawali waha debe amola Gala: ine Iasu (falaua amola olife susuligi gilisi) amo lama: ne sia: ma. Amola di bulamagau gawali eno Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne lama.
9 Ka kawo Lawiyawa a gaban Tentin Sujada, ka kuma kira taron Isra’ilawa duka.
Amasea, Isala: ili dunu huluane gilisima: ne sia: ma. Amola Lifai dunu amo Na Abula Diasu midadi leloma: ne sia: ma.
10 Za ka kawo Lawiyawa a gaban Ubangiji, Isra’ilawa kuma za su ɗibiya musu hannuwansu.
Isala: ili dunu huluane da ilia lobo Lifai dunu ilia dialuma da: iya ligisima: mu.
11 Haruna zai miƙa Lawiyawa a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa daga Isra’ilawa, saboda a shirya su domin aikin Ubangiji.
Amasea, Lifai dunu da Nama hahawane iasu, Na hawa: hamosu hamoma: ne, Elane da ili momogili gagale ilegema: mu.
12 “Bayan Lawiyawa sun ɗibiya hannuwansu a kan bijiman, sai ka yi amfani da ɗaya a matsayin hadaya don zunubi ga Ubangiji, ɗayan kuma domin hadaya ta ƙonawa, don yin kafara saboda Lawiyawa.
Amasea, Lifai dunu da ilia lobo bulamagau aduna ela dialuma da: iya ligisimu. Ilia da bulamagau afae amo Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne imunu amola eno da Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu hamoma: mu.
13 Ka kuma sa Lawiyawa su tsaya a gaban Haruna da’ya’yansa, sai ka miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa ga Ubangiji.
Dia Lifai dunu amo Nama noga: idafa fi hamoma: ne momogili gagale ilegema. Amola Elane amola ea mano ilima ouligima: ne ilegema.
14 Da haka za ka keɓe Lawiyawa daga sauran Isra’ilawa, Lawiyawa za su zama nawa.
Lifai dunu ilia da Na fidafa esaloma: ne, Isala: ili fi ilima mogima.
15 “Bayan ka tsarkake Lawiyawa, ka kuma miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa, sai su zo su yi aikinsu a Tentin Sujada.
Di da Lifai dunu ledo hamedei esaloma: ne ilegei dagosea, ilia da Na Abula diasu amo ganodini hawa: hamomu defele ba: mu.
16 Gama dukansu an ba ni su daga cikin Isra’ilawa a maimakon dukan waɗanda suka fara buɗe mahaifa, wato, dukan’ya’yan farin Isra’ilawa. Na karɓi Lawiyawa su zama nawa.
Na da Lifai dunu amo Isala: ili mano magobo huluane ilia sogebi lama: ne ilegei dagoi. Ili da Na: fawane.
17 Kowane ɗan farin haihuwa, ko mutum, ko dabba a Isra’ila, nawa ne. Sa’ad da na kashe’ya’yan fari a Masar, na keɓe’ya’yan fari na Isra’ilawa wa kaina.
Na da Idibidi fi ilia mano magobo huluane fane legeloba, Na da Isala: ili dunu fi amola ohe fi mano magobo huluane Na: fawane esaloma: ne ilegei dagoi.
18 Na kuma ɗauki Lawiyawa a maimakon dukan’ya’yan fari maza a Isra’ila.
Be wali Na da Isala: ili mano magobo mae lale, Lifai fi dunu huluane Na: fawane esaloma: ne ilegele laha.
19 Cikin dukan Isra’ilawa, na ba da Lawiyawa kyauta ga Haruna da’ya’yansa, su yi hidima a Tentin Sujada a madadin Isra’ilawa, su kuma yi kafara dominsu saboda kada annoba ta bugi Isra’ilawa sa’ad da suka je kusa da wuri mai tsarki.”
Amola Isala: ili dunu ilia da Lifai dunu huluane amo Elane amola ea mano ilima ima: ne, Na da ilegesa. Ilia da Isala: ili dunu ilia hawa: hamosu Abula Diasu amo ganodini hamomu. Bai Isala: ili dunu eno da Hadigi Malei Sesei gadenene masea, ilia da gugunufinisi dagoi ba: sa: besa: le, agoane hamosa.”
20 Musa, Haruna da kuma dukan taron Isra’ilawa, suka yi da Lawiyawa yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Amaiba: le, Mousese, Elane amola Isala: ili dunu huluane da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, Lifai dunu momogili gagale ilegei.
21 Lawiyawa suka tsarkake kansu, suka kuma wanke tufafinsu. Sai Haruna ya miƙa su kamar hadaya ta kaɗawa a gaban Ubangiji, ya kuma yi kafara saboda su don yă tsarkake su.
Lifai dunu da ilia da: i hano ulalu, ilia abula dodofei. Amasea, Elane da ili Hina Godema iasu noga: i ima: ne, momogili gagale ilegei. E amola ledo hamedei hamoma: ne hou ilima hamoi.
22 Bayan haka, sai Lawiyawa suka zo don su yi aikinsu a Tentin Sujada, a ƙarƙashin Haruna da’ya’yansa. Suka yi da Lawiyawa kamar dai yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Isala: ili dunu da hou huluane Hina Gode da Mousesema hamoma: ne sia: i, amo huluane Lifai dunuma hamoi. Amaiba: le, Lifai dunu da Elane amola ea mano ilia ouligisu hagudu amo Abula Diasu hawa: hamosu hamoma: ne defele ba: i.
23 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
24 “Wannan ya shafi Lawiyawa ne, wato, mazan da suka kai shekara ashirin da biyar, ko fiye, za su zo su yi aiki a Tentin Sujada,
“Lifai dunu da ode 25 baligisia, Na Abula Diasu ganodini hawa: hamoma: mu.
25 amma in suka kai shekaru hamsin da haihuwa, dole su huta daga wannan aiki na yau da kullum, su kuma daina aiki.
E da ode 50 gidigisia, ea hawa: hamosu fisima: mu.
26 Za su iya taimakon’yan’uwansu cikin tafiyar da ayyuka a Tentin Sujada, amma su kansu ba za su yi aikin ba. Haka fa za ka ba wa Lawiyawa aikinsu.”
Amo ode fa: no, e da ea Lifai sama amo Abula Diasu ganodini fidimu da defea, be hisu da hame hamomu. Di da Lifai dunu ilia hawa: hamosu amo defele ouligima.”

< Ƙidaya 8 >