< Ƙidaya 6 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema e da Isala: ili dunu ilima amane alofele sia: ma: ne sia: i, “Nowa dunu o uda da Na: salaide hamoma: ne amola Hina Godema fawane fa: no bobogema: ne dafawaneyale ilegesea, e da waini hano amola adini hamedafa manu. E da hano amo da waini fagega hamoi, waini fage amola hafoga: i waini fage huluane hamedafa manu.
2 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘In mace, ko namiji yana so yă yi alkawari na musamman, alkawarin zaman keɓaɓɓe ga Ubangiji, a matsayin Banazare,
3 dole yă keɓe kansa daga ruwan inabi, ko daga waɗansu abubuwa sha masu sa maye, kada kuma yă sha ruwan tsamin da aka yi daga ruwan inabi, ko daga waɗansu abubuwa sha masu sa maye. Ba zai sha ruwan’ya’yan inabi, ko yă ci’ya’yan inabi ɗanye ko busasshe ba.
4 Muddin yana Banazare, ba zai ci wani abin da ya fito daga’ya’yan inabi ba, ko ƙwayar inabi, ko ɓawonsa ma.
E da Na: salaide ilegei hou amo ganodini esalea, e da waini fage liligi, oso amola gadofo huluanedafa hame manu. Amo da ema sema gala.
5 “‘A dukan lokacin da yake a kan alkawarin keɓewarsa, reza ba zai taɓa kansa. Dole yă kasance da tsarki har ƙarshen keɓewarsa ga Ubangiji; tilas yă bar gashin kansa yă yi tsawo.
E da Na: salaide ilegei hou amo ganodini esalea, e da ea dialuma hinabo luga hamedafa damumu amola ea maya: bo hame waga: mu. E da eso huluane Hina Godema ilegei esoga ea ilegesu amoga la: la: gi dagoi agoane ba: mu. Amola ea dialuma amola ea maya: bo da udigili agoane alemu.
6 A dukan kwanakin keɓewarsa ga Ubangiji, Banazarin ba zai yi kusa da gawa ba.
Na: salaide dunu ea dialuma hinabo, e da Godema ilegei amo ilegesu olelesu agoane gala. Amaiba: le, e da ledo hamosa: besa: le, bogoi da: i hodo gadenene masunu da ema sema bagade. Dafawane! Amola ea ada o ame, yolalia o dalusilali bogosea, e da amo da: i hodo gadenene hamedafa masunu.
7 Ko da ma gawar ta mahaifinsa ce, ko ta mahaifiyarsa, ko ta ɗan mahaifiyarsa, ko kuma ta’yar’uwarsa ce, ba zai ƙazantar da kansa saboda su ba, domin alamar keɓewarsa ga Allah tana kansa.
8 A dukan kwanakin keɓewarsa, an tsarkake shi ga Ubangiji.
E da Na: salaide dunu esalea, e da Hina Godema ilegele mogiligai dagoi ba: mu.
9 “‘In farat ɗaya wani ya mutu kusa da shi, to, keɓewarsa ta ƙazantu, dole yă aske kansa a ranar tsarkakewarsa, a rana ta bakwai.
Be Na: salaide dunu da dunu amo da hedolo bogosea, amo gadenene lelebeba: le, e da eso fesuale ouesalu, amasea dialuma hinabo amola ea maya: bo waga: ma: mu. Amasea, ea ledo hamoi da fadegai dagoi ba: mu.
10 Sa’an nan a rana ta takwas, tilas yă kawo wa firist’yan kurciyoyi biyu, ko kuma’yan tattabarai biyu a bakin ƙofar Tentin Sujada.
Eso godo amoga, e da ‘dafe’ sio aduna o musuni aduna amo Hina Gode Ea Abula Diasu logo holeiga gaguli misini, gobele salasu dunu ema imunu.
11 Firist kuwa zai miƙa ɗaya don hadaya ta zunubi, ɗayan kuma don hadaya ta ƙonawa, yă yi kafara dominsa, gama ya yi zunubi ta dalilin gawar. A wannan rana zai sāke keɓe kansa.
Gobele salasu dunu da sio afadafa amo Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamomu amola sio eno amo Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu agoane hamomu. Amo dunu da bogoi da: i hodo gadenene ahoabeba: le, ledo hamoi, amo dodofema: ne agoane hamosa. Amo esoga, amo dunu da ea dialuma hinabo bu Godema Na: salaide hou defele mogiligale ilegemu.
12 Dole yă keɓe kansa ga Ubangiji, har kwanakin keɓewarsa, kuma dole yă kawo ɗan rago bana ɗaya a matsayin hadayar laifi. Kwanakin baya ba sa cikin lissafi, domin ya ƙazantu a lokacin keɓewarsa.
E da Hina Godema ea Na: salaide eso hamosu bu mogiligale ilegemu. E da musa: eso hamoi amo da bu hame dawa: mu. Bai ea dialuma hinabo mogili gagale ilegei da ledo hamoi dagoi. E da Dabe Iasu hamoma: ne, sibi mano ode afae lalelegei, amo gaguli misunu.
13 “‘To, ga doka saboda Banazare sa’ad da kwanakin keɓewarsa suka gama. Za a kawo shi a bakin ƙofar Tentin Sujada.
Na: salaide dunu da ea ilegei eso huluane hamoi dagosea, e da agoane hamomu. E da Hina Gode Ea Abula Diasu logo holeiga asili,
14 A can zai miƙa hadayunsa ga Ubangiji. Hadayun kuwa su ne, ɗan rago, bana ɗaya marar lahani don hadaya ta ƙonawa,’yar tunkiya, bana ɗaya marar lahani na hadaya don zunubi, rago marar lahani don hadaya ta salama,
ohe udiana noga: i (ledo hamedei) amo Hina Godema imunu. Amo da ode afae lalelegele esala gawali sibi mano Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu hamoma: ne; amola ode afae lalelegei aseme sibi mano Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne amola sibi gawali amo Hahawane Gilisili Olofole Iasu hamoma: ne.
15 tare da hadayu na hatsi da hadayu na sha, da kuma kwando burodi marar yisti, ƙosai da aka yi da lallausan gari kwaɓaɓɓe da mai, da kuma wainan da aka barbaɗa da mai.
Amola e da daba amo ganodini da agi ga: gini gagai (yisidi hame gala) imunu. Amo agi da gadugagi ba: mu amola falaua amola olife susuligi gilisili bibiagoi amoga hamoi. Amola ga: gi abenai amoga olife susuligi da unasi amola e da gala: ine amola waini hano ilegei iasu gaguli misa: mu.
16 “‘Firist zai kawo su a gaban Ubangiji, yă miƙa hadaya don zunubi da hadaya ta ƙonawa.
Gobele salasu dunu da amo liligi huluane Hina Godema imunu. Amola e da Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu amola Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu amo gobele salimu.
17 Zai miƙa kwandon burodi marar yisti, yă kuma miƙa ɗan ragon hadaya ta salama tare da hadaya ta gari, da hadaya ta sha ga Ubangiji.
E da Hahawane Gilisili Olofole Iasu hamoma: ne, sibi gawali amola agi sali daba amo gilisili imunu. Amola, e da gala: ine amola waini hano imunu.
18 “‘Sa’an nan a ƙofar Tentin Sujada, dole Banazaren yă aske gashin da ya alamta keɓewarsa, yă kwashe gashin, yă zuba a cikin wutar da take ƙarƙashin hadaya ta salama.
Na: salaide dunu da Abula Diasu logo holeiga asili, ea dialuma hinabo waga: ne, lalu amoga Hahawane Gilisili Olofole Iasu da hamonanebe, amoga ligisima: mu.
19 “‘Bayan Banazaren ya aske gashinsa da ya alamta keɓewa, firist zai ɗauki dafaffiyar kafaɗar rago, da ƙosai da kuma waina daga cikin kwando waɗanda duka biyu marar yisti ne, yă sa su a tafin hannun keɓaɓɓen.
Amasea, sibi gawali ea bea dagai da gobei dagosea, gobele salasu dunu da amo amola gadugagi agi ga: gi afae amola belowagi dabaga lale, Na: salaide dunu amo ea lobo ganodini ligisimu.
20 Firist zai kaɗa su a gaban Ubangiji, hadaya ce ta kaɗawa; mai tsarki ne kuma, zai zama na firist, tare da ƙirjin da aka kaɗa da kuma cinyar da aka kawo. Bayan haka, Banazaren zai iya shan ruwan inabi.
Amasea, gobele salasu dunu da amo liligi, Hina Godema imunu. Ilia da gobele salasu dunuma ima: ne, hadigi iasu agoane hamoi. E da amo liligi amola sibi gawali ea bidegi amola emo (Isala: ili sema ganodini, amo da gobele salasu dunu ea: ) amo lamu. Amo fa: no, Na: salaide dunu da waini manu defea.
21 “‘Wannan ita ce dokar Banazare wanda ya yi alkawari ga Ubangiji bisa ga keɓewarsa, tare da duk abin da zai iya bayarwa. Tilas yă cika alkawarin da ya yi bisa ga dokar zaman Banazare.’”
Amo dedei liligi da Na: salaide dunu ilia sema. Be Na: salaide dunu da Na: salaide sema amo baligimusa: ilegele sia: sea, amola baligili iasu imunusa: ilegesea, e da amo baligi ilegei defele noga: le hamoma: mu.
22 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema e da Elane amola egefelali ilima alofele sia: ma: ne sia: i, “Dilia da Isala: ili dunuma, ili hahawane esaloma: ne hahawane dogolegele sia: sea, amane sia: ma,
23 “Gaya wa Haruna da’ya’yansa, ‘Ga yadda za ku albarkaci Isra’ilawa. Za ku ce musu,
24 “‘“Ubangiji yă albarkace ku, yă kuma kiyaye ku;
‘Hina Gode da dilima hahawane dogolegele hamomu amola dili noga: le ouligimu da defea.
25 Ubangiji yă sa fuskarsa ta haskaka a kanku, yă kuma yi muku alheri;
Hina Gode da dilima asigimu amola dilima gogolema: ne olofosu hou olelemu da defea.
26 Ubangiji yă dube ku da idon rahama, yă kuma ba ku salama.”’
Hina Gode da dili hahawane ba: mu amola dilima olofosu imunu da defea.’”
27 “Da haka za su sa sunana a kan Isra’ilawa, ni kuma zan albarkace su.”
Amola, Hina Gode da amane sia: i, “Elane amola ea mano da Na Dioba: le, Isala: ili dunuma hahawane dogolegele hamoma: ne sia: iasea, Na amola da ilima hahawane dogolegele hamomu.”

< Ƙidaya 6 >