< Ƙidaya 5 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
2 “Ka umarci Isra’ilawa su kori duk wanda yake da ciwon fatan jiki, ko mai ɗiga na kowane iri, ko wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, daga cikin sansani.
Laya abantwana bakoIsrayeli ukuthi bakhuphe enkambeni wonke umlephero, laye wonke olokugobhoza, laye wonke ongcolileyo ngofileyo.
3 Ka kori maza da mata ma; ka kai su bayan sansani domin kada su ƙazantar da sansani inda nake zama a cikinsu.”
Kusukela kowesilisa kusiya kowesifazana lizabakhupha, kuze kube ngaphandle kwenkamba lizabakhupha, ukuze bangangcolisi izinkamba zabo, engihlala phakathi kwazo.
4 Isra’ilawa suka yi haka; suka kore su daga sansanin. Suka aikata yadda dai Ubangiji ya umarci Musa.
Abantwana bakoIsrayeli basebesenza njalo, babakhupha baze baba ngaphandle kwenkamba; njengokutsho kweNkosi kuMozisi, benza njalo abantwana bakoIsrayeli.
5 Ubangiji ya ce wa Musa,
INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
6 “Gaya wa Isra’ilawa, ‘Sa’ad da namiji ko mace ya yi wa ɗan’uwansa laifi ta kowace hanya, ta yin haka, ya yi rashin aminci ga Ubangiji, mutumin kuwa ya yi laifi ke nan
Tshono ebantwaneni bakoIsrayeli uthi: Indoda kumbe umfazi, uba besenza loba yisiphi isono somuntu, ngokuphambeka isiphambeko eNkosini, lowomuntu ulecala.
7 kuma dole yă furta zunubin da ya yi. Dole yă yi biya cikakkiyar diyya saboda laifinsa, yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar a kai, yă kuma bayar da shi duka ga wanda ya yi wa laifin.
Njalo bazavuma isono sabo abasenzileyo, abesehlawula icala lakhe ngokupheleleyo kwalo, engezelele phezu kwalo ingxenye yesihlanu yalo, anike lowo alecala kuye.
8 Amma in mutumin da aka yi wa laifin ba shi da ɗan’uwa na kusa da za a biya diyya saboda laifin, sai diyyar tă zama ta Ubangiji, dole kuma a ba wa firist, haɗe da ragon da za a yi kafara da shi.
Kodwa uba lowomuntu engelamhlengi oyisihlobo okungahlawulwa kuso icala, icala lizahlawulwa eNkosini kube ngokompristi, ngaphandle kwenqama yenhlawulo yokuthula, azamenzela inhlawulo yokuthula ngayo.
9 Dukan tsarkakakkun abubuwan da Isra’ilawa suka kawo wa firist za su zama nasa.
Lawo wonke umnikelo wazo zonke izinto ezingcwele zabantwana bakoIsrayeli, abaziletha kumpristi, uzakuba ngowakhe.
10 Kowace tsarkakakkiyar kyauta da mutum ya kawo nasa ne, sai dai abin da ya ba wa firist, zai zama na firist.’”
Lezinto ezingcwele zawo wonke umuntu zizakuba ngezakhe; lokhu loba ngubani akunika umpristi kuzakuba ngokwakhe.
11 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
12 “Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘In matar wani ta kauce, ta kuma yi rashin aminci gare shi
Tshono ebantwaneni bakoIsrayeli uthi kubo: Loba yiyiphi indoda, uba umkayo eduha, ngokungathembeki kuyo enze isenzo sokungathembeki,
13 ta wurin kwana da wani dabam, wannan kuwa ya kasance a ɓoye ga mijinta, rashin tsarkinta kuwa bai tonu ba (da yake babu shaida, ba a kuma kama ta tana yi ba),
lendoda ilala laye ngobudoda bokuhlangana, njalo kufihlakale emehlweni endoda yakhe, angabonwa, yena ungcolisiwe, njalo kungelamfakazi omelana laye, futhi yena engabanjwanga,
14 in kuma kishi ya sha kan mijinta kuma tana da ƙazanta, ko kuwa idan yana kishi yana kuma zatonta ko ma ba ta da ƙazanta
lomoya wobukhwele ufike phezu kwayo, futhi ibe lobukhwele ngomkayo, njalo yena engcolisiwe, loba umoya wobukhwele ufike phezu kwayo, futhi ibe lobukhwele ngomkayo, lanxa yena engangcolanga,
15 mijin zai kai matansa a gaban firist, yă kuma kawo hadayar abubuwan da ake bukata; abubuwa kamar, garin sha’ir garwa ɗaya, amma kada yă zuba mai a kan garin sha’ir, kada kuma yă sa turaren wuta a kansa, domin hadaya ce ta miji mai tuhumar matarsa da aka kawo domin gaskiya tă fito fili.
indoda izaletha umkayo kumpristi, imlethele umnikelo wakhe, okwetshumi kwe-efa lempuphu yebhali; kayiyikuthela amafutha kuyo, ingabeki inhlaka phezu kwayo, ngoba kungumnikelo wokudla wobukhwele, umnikelo wokudla wesikhumbuzo, ukukhumbuza ububi.
16 “‘Firist zai kawo ta, yă sa tă tsaya a gaban Ubangiji.
Umpristi uzasondeza-ke owesifazana, ammise phambi kweNkosi.
17 Sa’an nan zai ɗebi ruwa mai tsarki a tulun laka, yă zuba ƙurar da ya ɗebo daga daɓen tabanakul a cikin ruwan.
Umpristi athathe amanzi angcwele embizeni yebumba, lompristi athathe okothuli oluphansi ethabhanekeleni, akufake emanzini.
18 Bayan da firist ya sa matan ta tsaya a gaban Ubangiji, sai yă kunce gashin kanta, yă kuma sa hadaya ta gari don tunawa a hannuwanta, hadayar gari ce ta kishi, yayinda shi kansa zai riƙe ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana.
Umpristi uzamisa owesifazana phambi kweNkosi, embule ikhanda lowesifazana, abeke ezandleni zakhe umnikelo wokudla wokukhumbuza, ongumnikelo wokudla wobukhwele. Lesandleni sompristi kuzakuba lamanzi ababayo aletha isiqalekiso.
19 Sa’an nan firist zai sa tă yi rantsuwa, yă kuma ce mata, “In ba wani mutumin da ya kwana da ke kuma ba ki kauce kin ƙazantar da kanki yayinda kike auren mijinki ba, kada wannan ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana, yă cuce ki.
Umpristi uzamfungisa-ke, athi kowesifazana: Uba kungelandoda elele lawe, njalo uba ungaduhelanga ekungcoleni, uphansi kwendoda yakho, khululeka emanzini la ababayo aletha isiqalekiso.
20 Amma in kin kauce yayinda kike auren mijinki, kika kuma ƙazantar da kanki ta wurin kwana da wani dabam da ba mijinki ba,”
Kodwa wena, uba uduhile, uphansi kwendoda yakho, futhi uba ungcolisiwe, lendoda yahlangana lawe, ngaphandle kwendoda yakho,
21 (a nan firist zai sa macen a ƙarƙashin la’anar rantsuwa cewa) “bari Ubangiji yă sa mutanenki su la’ance ki, su kuma yi Allah wadai da ke, sa’ad da Ubangiji ya sa cinyarki ta shanye, cikinki kuma ya kumbura.
umpristi amfungise owesifazana ngesifungo sesiqalekiso, umpristi athi kuye: INkosi kayikwenze ube yisiqalekiso lesifungo phakathi kwabantu bakini, lapho iNkosi isenza ithangazi lakho liwe, lesisu sakho sikhukhumale.
22 Bari wannan ruwa mai jawo la’ana, yă shiga jikinki saboda cikinki yă kumbura, cinyarki kuma yă shanye.” “‘Sai macen tă ce, “Amin. Bari yă zama haka.”
Lamanzi la aletha isiqalekiso kawangene emibilini yakho, akwenze isisu sikhukhumale lokwenza ithangazi liwe. Owesifazana abesesithi: Ameni, Ameni.
23 “‘Firist zai rubuta waɗannan la’anoni a littafi, sa’an nan yă wanke su cikin ruwa mai ɗaci.
Umpristi uzabhala-ke iziqalekiso lezi egwalweni, azesule ngamanzi ababayo,
24 Sai yă sa macen tă sha ruwa mai ɗaci, mai jawo la’ana, wannan ruwa kuwa zai shiga cikinta yă kawo mata wahala mai zafi.
anathise owesifazana amanzi ababayo aletha isiqalekiso, lamanzi aletha isiqalekiso azangena kuye, abe ngokubabayo.
25 Firist zai karɓi hadaya ta gari don kishi daga hannuwanta, yă kaɗa shi a gaban Ubangiji sa’an nan yă kawo a bagade.
Umpristi uzathatha-ke esandleni sowesifazana umnikelo wokudla wobukhwele, awuzunguze umnikelo wokudla phambi kweNkosi, awusondeze elathini,
26 Sa’an nan firist zai ɗiba hatsi na hadaya cike da hannunsa don hadayar tunawa, yă kuma ƙone a bagade; bayan haka sai yă sa macen tă sha ruwan.
umpristi acuphe isandla esigcweleyo somnikelo wokudla, sibe yisikhumbuzo sawo, asitshise elathini, lemva kwalokho amnathise owesifazana amanzi.
27 In ta ƙazantar da kanta ta kuma ci amanar mijinta, to, yayinda aka sa tă sha ruwa mai jawo la’ana, ruwan zai shiga cikinta, yă jawo mata wahala mai zafi; cikinta zai kumbura, cinyarta kuma yă shanye, tă kuwa zama la’ananniya a cikin mutanenta.
Esemnathisile amanzi, kuzakuthi uba engcolile, enze ngokungathembeki isenzo sokungathembeki endodeni yakhe, amanzi aletha isiqalekiso esengenile kuye abe ngokubabayo, isisu sakhe sizakhukhumala lethangazi lakhe liwe, lowesifazana uzakuba yisiqalekiso phakathi kwabantu bakibo.
28 Amma fa, in macen ba tă ƙazantar da kanta ba, ba tă kuma da ƙazanta, za a kuɓutar da ita daga laifin, za tă kuma iya haihuwa.
Kodwa uba owesifazana engangcolanga, kodwa ehlambulukile, uzakhululeka, uzakwemukela inhlanyelo.
29 “‘Wannan dai, ita ce dokar kishi sa’ad da mace ta kauce, ta kuma ƙazantar da kanta yayinda take aure da mijinta,
Lo ngumlayo wobukhwele, lapho umfazi eduha, ephansi kwendoda yakhe, abesengcoliswa,
30 ko kuma sa’ad da mijin yana kishi domin yana shakkar matarsa. Firist zai sa tă tsaya a gaban Ubangiji, yă kuma yi amfani da wannan doka gaba ɗaya a kanta.
kumbe indoda, uba umoya wobukhwele ufika phezu kwayo ibe lobukhwele ngomkayo; immise owesifazana phambi kweNkosi, lompristi enze kuye umlayo lo wonke.
31 Mijin zai zama marar laifi daga kowane laifi, amma matar za tă ɗauki muguntarta, idan ta yi laifin.’”
Indoda izakhululeka-ke ecaleni, kodwa lowo owesifazana uzathwala icala lakhe.