< Ƙidaya 36 >
1 Sai shugabannin gidajen iyalan Gileyad ɗan Makir, ɗan Manasse, waɗanda suka fito daga kabilar zuriyar Yusuf, suka zo, suka yi magana a gaban Musa da shugabanni, shugabannin iyalan Isra’ilawa.
Joseph ca rhoek kah koca lamloh Manasseh capa, Makir kah a ca, Gilead ca rhoek koca kah a napa boeilu rhoek te capit uh tih Moses mikhmuh neh Israel ca rhoek kah a napa boeilu, khoboei rhoek mikhmuh ah a thui uh.
2 Suka ce, “Sa’ad da Ubangiji ya umarce ranka yă daɗe, yă raba ƙasar gādo ga Isra’ilawa ta wurin ƙuri’a, ya umarce ka, ka ba wa’ya’ya matan nan na Zelofehad ɗan’uwanmu gādonsa.
Te vaengah, “Ka boeipa aw, khohmuen he Israel ca rhoek taengah hmulung neh rho la paek ham BOEIPA loh a uen coeng. Ka boeipa aw mah manuca Zelophehad kah rho te a canu rhoek taengah paek ham BOEIPA loh a uen coeng.
3 To, a ce sun auri mutane daga waɗansu kabilan Isra’ilawa fa; ka ga, za a ɗebe gādonsu daga gādon kakanninmu a ƙara wa gādon kabilan mutanen da suka aura ke nan. Ta haka za a ɗebe sashe daga gādon da aka ba mu ke nan.
Tedae Israel ca kah koca pakhat ca lamkah pakhat taengah khaw a yuu la om uh koinih a pa rhoek kah rho khui lamloh amih kah rho te n'tloek pah ni. Amih a om nah koca kah rho te a thap vetih mamih kah rho he hmulung lamloh a hnop ni.
4 Sa’ad da Shekara ta Murnar Isra’ilawa ta kewayo, za a haɗa gādonsu da na kabilan mutanen da suka aura, a kuma ba su mallakar gādon da aka ɗebe daga kabilar kakanninmu.”
Israel ca rhoek ham jubilee om bal vaengah khaw amih a om nah koca kah rho ham ni amih kah rho te a thap eh. Te vaengah a pa koca kah rho lamloh amih kah rho la a yueh ni,” a ti uh.
5 Ta wurin umarnin Ubangiji, Musa ya ba Isra’ilawa wannan umarni, “Abin da kabilar zuriyar Yusuf suke faɗi, daidai ne.
Te dongah Moses loh BOEIPA olka bangla Israel ca rhoek te a uen tih, “Joseph ca rhoek kah koca loh a thui tangloeng coeng.
6 Ga abin da Ubangiji ya umarta saboda’ya’ya matan nan na Zelofehad. Za su iya auri duk wanda suka ga dama, muddin sun yi aure a cikin kabilar kakanninsu.
Ol he BOEIPA loh Zelophehad canu rhoek ham khaw a uen coeng tih, 'Amih mik ah a then bangla yuu la poeh uh cakhaw a napa koca kah huiko khuikah yuu la om uh saeh.
7 Ba gādon Isra’ilan da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowane mutumin Isra’ila zai riƙe gādonsa na kabilar da ya gāda daga kakanninsa.
Te dongah Israel ca rhoek kah rho he koca pakhat lamloh koca a tloe taengla tinghil boel saeh. Israel ca khuikah hlang long tah a napa koca kah rho dongah balak uh saeh.
8 Kowace’ya wadda ta ci gādon ƙasa, a kowace kabilar Isra’ilawa, dole tă auri wani cikin kabilar kakanninta, saboda kowane mutumin Isra’ila yă mallaki gādon kakanninsa.
Israel ca koca khuiah rho aka pang canu boeih tah, a napa cako koca pakhat kah a yuu la om saeh. Te daengah ni a pa rhoek kah rho te Israel ca khuikah hlang loh a pang eh.
9 Ba gādon da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowace kabilar Isra’ilawa za tă riƙe mallaka da ta gāda.”
Rho he koca pakhat lamloh a tloe koca taengla tinghil boel saeh. Hlang he Israel ca, koca khuikah tah amah kah rho dongah balak saeh,’ a ti,” a ti nah.
10 Saboda haka’ya’yan Zelofehad mata suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.
BOEIPA loh Moses a uen vanbangla Zelophehad canu rhoek loh a saii uh van.
11 ’Ya’yan Zelofehad mata, Mala, Tirza, Hogla, Milka da Nowa, suka auri’ya’yan’yan’uwa na gefen mahaifinsu.
Zelophehad canu rhoek Mahlah, Tirzah neh Hoglah khaw, Milcah neh Noah khaw a panoe ca rhoek kah a yuu la om uh.
12 Suka yi aure cikin kabilar zuriyar Manasse ɗan Yusuf, gādonsu kuwa ya kasance a cikin iyali da kuma kabilar mahaifinsu.
Joseph capa Manasseh ca rhoek kah koca khuiah yuu la a om uh dongah amih kah rho a napa huiko kah koca khuiah om van.
13 Waɗannan su ne umarnai da ƙa’idodin da Ubangiji ya ba wa Isra’ilawa ta wurin Musa, a filayen Mowab kusa da Urdun, ɗaura da Yeriko.
He kah olpaek neh laitloeknah he BOEIPA loh Jerikho Jordan kaep, Moab kolken ah Israel ca ham Moses kut lamloh a uen.