< Ƙidaya 34 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El kaskas nu sel Moses ac fahk,
2 “Ka umarci Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga Kan’ana, ƙasar da aka ba ku gādo za tă kasance da waɗannan iyakoki.
“Sang oakwuk inge nu sin mwet Israel: Ke kowos ac utyak nu Canaan, facl se ma nga asot nu suwos, pa inge masrol nu ke acn lowos.
3 “‘Gefenku na kudu zai haɗa da wani sashin Hamadan Zin ta iyakar Edom. A gabas, iyakarku ta kudu za tă fara daga ƙarshen Tekun Gishiri,
Masrol ke layen eir ac som nwe ke yen mwesis Zin wi na masrol nu Edom. Siska kutulap pa mutawauk e ke layen eir ke Meoa Misa.
4 tă ƙetare Mashigin Kunama a kudu, tă ci gaba zuwa Zin, sa’an nan tă nufi kudu da Kadesh Barneya. Sa’an nan za tă zarce zuwa Hazar Addar, tă nausa zuwa Azmon,
Na ac fah kuhfla nu eir nu ke Innek In Utyak Nu Akrabbim, ac som sasla acn Zin na nwe ke sun eir in acn Kadesh Barnea. Na ac fah kuhfwak nu roto epang nu Hazar Addar ac fahla nwe Azmon,
5 inda za tă juya tă haɗu da Rafin Masar, tă kuma ƙarasa a Bahar Rum.
yen se ma ac kuhfla nu infahlfal nu ke masrol lun Egypt, ac safla ke Meoa Mediterranean.
6 “‘Iyakarku a yammanci, za tă kasance bakin Bahar Rum. Wannan ce za tă zama iyakarku a yamma.
“Masrol layen nu roto pa Meoa Mediterranean.
7 “‘Iyakarku a arewanci kuwa za tă tashi daga Bahar Rum zuwa Dutsen Hor,
“Masrol layen nu epang uh ac fah suwosme Meoa Mediterranean nwe Fineol Hor
8 za tă kuma tashi daga Dutsen Hor, zuwa Lebo Hamat. Sa’an nan tă miƙe zuwa Zedad,
ac ut we lac ke Innek In Utyak Nu Hamath, na sifil fahla nwe Zedad
9 tă ci gaba zuwa Zifron, sa’an nan tă ƙarasa a Hazar-Enan. Wannan ce za tă zama iyakarku a arewa.
ac nu Ziphron, na fahla safla ke acn Hazar Enan.
10 “‘Iyakarku a gabashi, za tă tashi daga Hazar-Enan zuwa Shefam.
“Masrol layen nu kutulap ac fah mutawauk Hazar Enan fahla nwe Shepham.
11 Iyakar za tă gangara daga Shefam zuwa Ribla a gefen gabashin Ayin, sa’an nan tă ci gaba a gangaren gabashin Tekun Kinneret.
Na ac fah oatui nu eir som nwe Harbel, kutulap in acn Ain, ac suwoslana nu infulan eol kutulap in Lulu Galilee,
12 Sa’an nan tă gangara ta Urdun, tă ƙarasa a Tekun Gishiri. “‘Wannan za tă zama ƙasarku, tare da iyakokinta a kowane gefe.’”
na fahla eir lac ke Infacl Jordan nwe ke Meoa Misa. “Pa inge masrol akosr lun acn suwos uh.”
13 Sai Musa ya umarci Isra’ilawa ya ce, “Ku raba wannan ƙasa da za ku gāda ta hanyar jefa ƙuri’a. Ubangiji ya umarta cewa a ba da ita ga kabilu tara da rabi,
Na Moses el fahk nu sin mwet Israel, “Pa inge facl se su kowos ac eis ke susfa, ma LEUM GOD El sang nu sin sruf eu tafu lun Israel.
14 saboda iyalan kabilar Ruben, kabilar Gad da rabin kabilar Manasse sun riga sun sami gādonsu.
Sruf lal Reuben ac sruf lal Gad ac tafu sruf lal Manasseh eis tari acn selos, kitakatelik fal nu ke lupan sou lalos,
15 Waɗannan kabilu biyu da rabi, sun sami gādonsu a wancan hayin Urdun a gabashin Yeriko wajen fitowar rana.”
layen kutulap in Infacl Jordan, tulanang Jericho.”
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El fahk nu sel Moses,
17 “Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
“Eleazar mwet to, ac Joshua wen natul Nun, fah kitalik acn uh nu sin mwet uh.
18 Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
Eis pac kais sie mwet kol ke kais sie sruf in kasrelos kitalik.”
19 “Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
Pa inge mwet su LEUM GOD El sulela: Sruf Mwet Kol Judah Caleb, wen natul Jephunneh Simeon Shelumiel, wen natul Ammihud Benjamin Elidad, wen natul Chislon Dan Bukki, wen natul Jogli Manasseh Hanniel, wen natul Ephod Ephraim Kemuel, wen natul Shiphtan Zebulun Elizaphan, wen natul Parnach Issachar Paltiel, wen natul Azzan Asher Ahihud, wen natul Shelomi Naphtali Pedahel, wen natul Ammihud
20 Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
21 Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
22 Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
23 Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
24 Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
25 Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
26 Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
27 Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
28 Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
29 Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.
Pa inge mwet ma LEUM GOD El srisrngiya in kitalik acn nu sin mwet Israel in facl Canaan.