< Ƙidaya 34 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hagi Ra Anumzamo'a amanage huno Mosesena asami'ne,
2 “Ka umarci Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga Kan’ana, ƙasar da aka ba ku gādo za tă kasance da waɗannan iyakoki.
Amanage hunka Israeli vahera zamasamio, Israeli vahe'ma erisanti haregahaze hu'noa mopafima Kenanima ufresaza mopamofo ometre emetrema hu agema'amo'a amanahu hugahie.
3 “‘Gefenku na kudu zai haɗa da wani sashin Hamadan Zin ta iyakar Edom. A gabas, iyakarku ta kudu za tă fara daga ƙarshen Tekun Gishiri,
Sauti kaziga mopamofo agema'amo'ma vu'neana, Zini hagege mopafi vuno Idomu vahe mopa atupare ometre'ne. Hagi sauti kaziga mopa agema'amo'a Fri Hagerimofona zage hanati kazigati agafa hugahie.
4 tă ƙetare Mashigin Kunama a kudu, tă ci gaba zuwa Zin, sa’an nan tă nufi kudu da Kadesh Barneya. Sa’an nan za tă zarce zuwa Hazar Addar, tă nausa zuwa Azmon,
Hagi anantetira Kades Bania mopamofona sauti kaziga Skopion Pasi vuno Zini uhanatigahie. Hagi anantetira Haza Ada vuno Azmoni uhanatigahie.
5 inda za tă juya tă haɗu da Rafin Masar, tă kuma ƙarasa a Bahar Rum.
Hagi anantetira rugitagino Isipi tinkrahote vuteno, Mediterenia Hagerinte uhanati'ne.
6 “‘Iyakarku a yammanci, za tă kasance bakin Bahar Rum. Wannan ce za tă zama iyakarku a yamma.
Hagi zage fre kaziga mopa atupamo'a, Ra Hagerintetira vuno Hora agonare uhanatigahie.
7 “‘Iyakarku a arewanci kuwa za tă tashi daga Bahar Rum zuwa Dutsen Hor,
Hagi noti kaziga mopama nofi'ma avazu huta eri antefatgoma hanazana, Mediterenia hagerintetira Hora agonare vugahie.
8 za tă kuma tashi daga Dutsen Hor, zuwa Lebo Hamat. Sa’an nan tă miƙe zuwa Zedad,
Lebo Hamati vuteno Zedati uhanatigahie.
9 tă ci gaba zuwa Zifron, sa’an nan tă ƙarasa a Hazar-Enan. Wannan ce za tă zama iyakarku a arewa.
Hagi anantetira Zifoni vuteno, Hazar-Enan kaziga vugahie. E'ire noti kaziga mopamofo atupamo'a ome atregahie.
10 “‘Iyakarku a gabashi, za tă tashi daga Hazar-Enan zuwa Shefam.
Hagi zage hanati kaziga mopama eri ante fatgoma hanazana, Hazaritira Sifami vuteno,
11 Iyakar za tă gangara daga Shefam zuwa Ribla a gefen gabashin Ayin, sa’an nan tă ci gaba a gangaren gabashin Tekun Kinneret.
Riba uhanatiteno anantetira Aina vuteno, uramino Kenareti hagerimofona (Galili) zage hanati kaziga uhanatigahie.
12 Sa’an nan tă gangara ta Urdun, tă ƙarasa a Tekun Gishiri. “‘Wannan za tă zama ƙasarku, tare da iyakokinta a kowane gefe.’”
Anantetira Jodani ti avaririno uramino Fri Hagerima me'nea kaziga eri ante fatgo huno vugahie. E'ire mopatamimofo agema'amo'a ome atregahie.
13 Sai Musa ya umarci Isra’ilawa ya ce, “Ku raba wannan ƙasa da za ku gāda ta hanyar jefa ƙuri’a. Ubangiji ya umarta cewa a ba da ita ga kabilu tara da rabi,
Hagi Mosese'a mika Israeli vahera huzmanteno, Ra Anumzamo'a 9ni'agi hafu'a naga nofimota ana mopa erisantiharegahaze huno hu'ne.
14 saboda iyalan kabilar Ruben, kabilar Gad da rabin kabilar Manasse sun riga sun sami gādonsu.
Na'ankure Rubeni naga'ene Gati naga'ene amu'nompinti'ma refako hu'naza Manase naga'mo'za nezmafa zamagire mopa eritere hu'naze.
15 Waɗannan kabilu biyu da rabi, sun sami gādonsu a wancan hayin Urdun a gabashin Yeriko wajen fitowar rana.”
Hagi Jerikoa kantu kaziga megeno, Jodani timofo kama zage hanati kaziga mopa ana taregi hafu'a naga nofimo'za erigahaze.
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
Ra Anumzamo'a amanage huno Mosesena asami'ne,
17 “Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
Erisantiharesaza mopama refko huzamisaza vahe zamagi'a, pristi ne' Eleasariki, Nuni nemofo Josuake mopa refako huke zamigaha'e.
18 Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
Hagi mika' naga nofipintira mago mago kva vahe huhampri zamantenke'za zanaza hu'za erisantiharesaza mopa refko hiho.
19 “Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
Hagi ana netrema zanaza hu'za mopama refko hanaza vahe zamagi'a ama'ne, Juda nagapintira Jefune nemofo Kalepiki,
20 Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
Simioni nagapintira Amihudi nemofo Semueliki,
21 Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
Benzameni nagapintira Kisloni nemofo Elidadi'e.
22 Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
Hagi Dani nagapintira Jogli nemofo Bukiki,
23 Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
Josefe nagapintira Efoti nemofo Manaseki,
24 Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
Efremi nagapintira Siften nemofo Kemueliki,
25 Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
Zebuluni nagapintira Panaki nemofo Elizafaniki,
26 Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
Isaka nagapintira Azani nemofo Paltieliki,
27 Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
Asa nagapintira Selomi nemofo Ahihutiki,
28 Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
Naftali nagapintira Amihuti nemofo Pedaheli'e.
29 Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.
Hagi Ra Anumzamo'a ama ana vahetami Kenani mopama ome erisantiharesaza mopama refako huzamisaza vahera huhampri'zamante'ne.

< Ƙidaya 34 >