< Ƙidaya 33 >

1 Ga wuraren da Isra’ilawa suka yi sansani sa’ad da suka fito runduna-runduna a ƙarƙashin Musa da Haruna daga Masar.
Malo otsatirawa ndi omwe Aisraeli anayima pa maulendo awo atatuluka mʼdziko la Igupto mʼmagulu awo motsogozedwa ndi Mose ndi Aaroni.
2 Bisa ga umarnin Ubangiji, Musa ya rubuta wuraren tafiye-tafiyensu da sansaninsu. Ga yadda tafiye-tafiyen suka kasance.
Mose analemba malo amene anayambira maulendo awo molamulidwa ndi Yehova. Maulendo awo ndi malo omwe anayambira ndi awa:
3 Isra’ilawa sun tashi daga Rameses a rana ta goma sha biyar, ga watan fari, kashegarin Bikin Ƙetarewa. Suka fita gabagadi a gaban dukan Masarawa,
Aisraeli ananyamuka kuchokera ku Ramesesi pa tsiku la 15 la mwezi woyamba, itangotha Paska. Iwo anatuluka nayenda molimba mtima Aigupto onse akuona,
4 waɗanda suke binne gawawwakin’ya’yan farinsu da Ubangiji ya karkashe; gama Ubangiji ya hukunta allolinsu.
pamene ankayika maliro a ana awo oyamba kubadwa, omwe Yehova anawakantha pakati pawo chifukwa Yehova anaweruza milungu yawo.
5 Isra’ilawa suka tashi daga Rameses, suka yi sansani a Sukkot.
Aisraeli atachoka ku Ramesesi, anamanga misasa yawo ku Sukoti.
6 Suka tashi daga Sukkot, suka yi sansani a Etam, a gefen hamada.
Atachoka ku Sukoti anakamanga misasa yawo ku Etamu, mʼmbali mwa chipululu.
7 Suka tashi daga Etam, suka koma baya zuwa Fi Hahirot, wajen gabashin Ba’al-Zafon, suka yi sansani kusa da Migdol.
Ndipo atachoka ku Etamu, anabwerera ku Pihahiroti, kummawa kwa Baala-Zefoni, ndipo anamanga misasa yawo pafupi ndi Migidoli.
8 Suka tashi daga Fi Hahirot, suka ratsa cikin teku zuwa hamada, bayan sun yi tafiya kwana uku a cikin Hamadan Etam, sai suka yi sansani a Mara.
Atachoka ku Pihahiroti anadutsa mʼkati mwa nyanja kupita ku chipululu ndipo atayenda masiku atatu mʼchipululu cha Etamu, anamanga misasa yawo ku Mara.
9 Suka tashi daga Mara, suka tafi Elim, inda akwai maɓulɓulan ruwa goma sha biyu, da itatuwan dabino guda saba’in, suka yi sansani a can.
Atachoka ku Mara anafika ku Elimu, kumene kunali akasupe a madzi khumi ndi awiri ndi mitengo ya migwalangwa 70 ndipo anamanga misasa yawo kumeneko.
10 Suka tashi daga Elim, suka yi sansani kusa da Jan Teku.
Atachoka ku Elimu anakamanga misasa yawo mʼmbali mwa Nyanja Yofiira.
11 Suka tashi daga Jan Teku, suka yi sansani a Hamadan Sin.
Atachoka ku Nyanja Yofiira anakamanga misasa yawo mʼchipululu cha Sini.
12 Suka tashi daga Hamadan Sin, suka yi sansani a Dofka.
Atachoka ku chipululu cha Sini anakamanga ku Dofika.
13 Suka tashi daga Dofka, suka yi sansani a Alush.
Atachoka ku Dofika anakamanga misasa yawo ku Alusi.
14 Suka tashi daga Alush, suka yi sansani a Refidim, inda babu ruwan da mutane za su sha.
Atachoka ku Alusi anakamanga misasa yawo ku Refidimu, kumene kunalibe madzi woti anthu ndi kumwa.
15 Suka tashi daga Refidim, suka yi sansani a Hamadan Sinai.
Atachoka ku Refidimu anakamanga ku chipululu cha Sinai
16 Suka tashi daga Hamadan Sinai, suka yi sansani a Kibrot Hatta’awa.
Atachoka ku chipululu cha Sinai anakamanga misasa yawo ku Kiburoti-Hataava.
17 Suka tashi daga Kibrot Hatta’awa, suka yi sansani a Hazerot.
Atachoka ku Kiburoti-Hataava anakamanga misasa yawo ku Heziroti.
18 Suka tashi daga Hazerot, suka yi sansani a Ritma.
Atachoka ku Heziroti anakamanga ku Ritima.
19 Suka tashi daga Ritma, suka yi sansani a Rimmon Ferez.
Atachoka ku Ritima anakamanga ku Rimoni-Perezi.
20 Suka tashi daga Rimmon Ferez, suka yi sansani a Libna.
Atachoka ku Rimoni-Perezi anakamanga ku Libina.
21 Suka tashi daga Libna, suka yi sansani a Rissa.
Atachoka ku Libina anakamanga ku Risa.
22 Suka tashi daga Rissa, suka yi sansani a Kehelata.
Atachoka ku Risa anakamanga ku Kehelata.
23 Suka tashi daga Kehelata, suka yi sansani a Dutsen Shefer.
Atachoka ku Kehelata anakamanga ku phiri la Seferi.
24 Suka tashi daga Dutsen Shefer, suka yi sansani a Harada.
Atachoka ku phiri la Seferi anakamanga ku Harada.
25 Suka tashi daga Harada, suka yi sansani a Makhelot.
Atachoka ku Harada anakamanga ku Mekheloti.
26 Suka tashi daga Makhelot, suka yi sansani a Tahat.
Atachoka ku Mekheloti anakamanga ku Tahati.
27 Suka tashi daga Tahat, suka yi sansani a Tera.
Atachoka ku Tahati anakamanga ku Tera.
28 Suka tashi daga Tera, suka yi sansani a Mitka.
Atachoka ku Tera anakamanga ku Mitika.
29 Suka tashi daga Mitka, suka yi sansani a Hashmona.
Atachoka ku Mitika anakamanga ku Hasimona.
30 Suka tashi daga Hashmona, suka yi sansani a Moserot.
Atachoka ku Hasimona anakamanga ku Moseroti.
31 Suka tashi daga Moserot, suka yi sansani a Bene Ya’akan.
Atachoka ku Moseroti anakamanga ku Beni Yaakani.
32 Suka tashi daga Bene Ya’akan, suka yi sansani a Hor Haggidgad.
Atachoka ku Beni Yaakani anakamanga ku Hori-Hagidigadi.
33 Suka tashi daga Hor Haggidgad, suka yi sansani a Yotbata.
Atachoka ku Hori-Hagidigadi anakamanga ku Yotibata.
34 Suka tashi daga Yotbata, suka yi sansani a Abrona.
Atachoka ku Yotibata anakamanga ku Abirona.
35 Suka tashi daga Abrona, suka yi sansani a Eziyon Geber.
Atachoka ku Abirona anakamanga ku Ezioni-Geberi.
36 Suka tashi daga Eziyon Geber, suka yi sansani a Kadesh, cikin Hamadan Zin.
Atachoka ku Ezioni-Geberi anakamanga ku Kadesi, mʼchipululu cha Zini chimene ndi Kadesi.
37 Suka tashi daga Kadesh, suka yi sansani a Dutsen Hor, a iyakar Edom.
Anachoka ku Kadesi ndi kukamanga ku phiri la Hori, mʼmalire mwa dziko la Edomu.
38 Bisa ga umarni Ubangiji, Haruna firist, ya hau Dutsen Hor, inda ya mutu a rana ta fari ga watan biyar, a shekara ta arba’in, bayan Isra’ilawa suka fito daga Masar.
Molamulidwa ndi Yehova, wansembe Aaroni anakwera ku phiri la Hori kumene anakamwalirira pa tsiku loyamba la mwezi wachisanu, mʼchaka cha makumi anayi, Aisraeli atatuluka mʼdziko la Igupto.
39 Haruna yana da shekara ɗari da ashirin da uku, sa’ad da ya mutu a Dutsen Hor.
Aaroni anamwalira pa phiri la Hori ali ndi zaka 123.
40 Sarki Arad Bakan’ane, wanda yake zaune a Negeb na Kan’ana, ya ji labari cewa Isra’ilawa suna zuwa.
Mfumu ya Akanaani ya ku Aradi yomwe inkakhala ku Negevi kummwera kwa Kanaani, inamva kuti Aisraeli akubwera.
41 Suka tashi daga Dutsen Hor, suka yi sansani a Zalmona.
Atachoka ku phiri la Hori anakamanga ku Zalimoni.
42 Suka tashi daga Zalmona, suka yi sansani a Funon.
Atachoka ku Zalimoni anakamanga ku Punoni.
43 Suka tashi daga Funon, suka yi sansani a Obot.
Atachoka ku Punoni anakamanga ku Oboti.
44 Suka tashi daga Obot, suka yi sansani a Iye Abarim, a iyakar Mowab.
Atachoka ku Oboti anakamanga ku Iye-Abarimu.
45 Suka tashi daga Iyim, suka yi sansani a Dibon Gad.
Atachoka ku Iye-Abarimu anakamanga ku Diboni Gadi.
46 Suka tashi daga Dibon Gad, suka yi sansani a Almon Dibilatayim.
Atachoka ku Diboni Gadi anakamanga ku Alimoni-Dibulataimu.
47 Suka tashi daga Almon Dibilatayim, suka yi sansani a duwatsun Abarim, kusa da Nebo.
Atachoka ku Alimoni-Dibulataimu anakamanga mʼmapiri a Abarimu, pafupi ndi Nebo.
48 Suka tashi daga duwatsun Abarim, suka yi sansani a filayen Mowab kusa da Urdun, ɗaura da Yeriko.
Atachoka ku mapiri a Abarimu anakamanga ku zigwa za Mowabu mʼmbali mwa Yorodani moyangʼanana ndi Yeriko.
49 A can filayen Mowab, suka yi sansani kusa da Urdun ɗaura da Bet-Yeshimot har zuwa Abel-Shittim.
Ali ku zigwa za Mowabu anamanga mʼmbali mwa Yorodani kuchokera ku Beti-Yesimoti mpaka ku Abeli-Sitimu.
50 A filayen Mowab kusa da Urdun ɗaura da Yeriko ne Ubangiji ya ce wa Musa,
Pa zigwa za Mowabu, mʼmbali mwa Yorodani moyangʼanana ndi ku Yeriko, Yehova anawuza Mose kuti,
51 “Ka gaya wa Isra’ilawa cewa, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
“Nena kwa Aisraeli kuti, ‘Pamene muwoloka Yorodani kulowa mʼdziko la Kanaani,
52 ku kori dukan mazaunan ƙasar a gabanku. Ku rurrushe sassaƙaƙƙun duwatsu, da siffofinsu na zubi, ku kuma rurrushe dukan masujadansu na kan tudu.
mukathamangitse nzika zonse za mʼdzikomo pamaso panu. Mukawononge mafano awo onse a miyala ndi osula ndi malo awo achipembedzo.
53 Ku mallaki ƙasar, ku kuma zauna a ciki, gama na ba ku ƙasar, ku mallake ta.
Mukalande dzikolo ndi kukhalamo chifukwa ndakupatsani dziko limenelo kuti mukhalemo.
54 Ku rarraba ƙasar ta wurin jefan ƙuri’a, bisa ga kabilanku. Kabilar da take babba, a ba ta babban gādo, ƙarami kabila kuwa, a ba ta ƙaramin gādo. Duk abin da ƙuri’a ta ba su, shi zai zama nasu. Ku rarraba wannan bisa zuriyar kakanninku.
Mukagawane dzikolo pochita maere monga mwa mafuko anu. Kwa omwe ali ambiri, cholowa chambiri, ndipo amene ali ocheperapo, chocheperanso. Chilichonse chimene chidzawagwere iwo mwa maere chidzakhala chawo. Mukaligawane monga mwa mafuko a makolo anu.
55 “‘Amma in ba ku kori mazaunan ƙasar ba, waɗanda kuka bari su ci gaba da zama, za su zama muku hakki a idanunku, da kuma ƙayayyuwa a bayanku. Za su ba ku wahala a ƙasar da kuke zama.
“‘Koma ngati simukathamangitsa nzika zimene zili mʼdzikomo, amene mukawalole kukhalamo adzakhala ngati zisonga mʼmaso mwanu ndi ngati minga mʼmbali mwanu. Adzakubweretserani mavuto mʼdziko limene mudzakhalemolo.
56 Sa’an nan kuwa zan yi muku abin da na shirya yin musu.’”
Ndipo pamenepo ndidzachitira inu zomwe ndinaganiza kuwachitira iwowo.’”

< Ƙidaya 33 >