< Ƙidaya 32 >
1 Mutanen Ruben da mutanen Gad, da suke da garken shanu da kuma garke tumaki masu yawa, suka ga cewa ƙasashen Yazer da Gileyad wurare ne masu kyau don kiwon shanu da tumaki.
Reuben hoi Gad miphunnaw ni saring moi a tawn awh teh, Jazer ram hoi Gilead ram a hmu awh toteh, a hmuen teh saring o nahan ahawipoung ati awh.
2 Saboda haka suka zo wurin Musa da Eleyazar da kuma shugabannin jama’a, suka ce,
Hothateh, Gad, hoi Reuben catounnaw ni Mosi hoi Eleazar maya kahrawikungnaw hah a pato awh teh,
3 “Atarot, Dibon, Yazer, Nimra, Heshbon, Eleyale, Sebam, Nebo da Beyon,
Isarelnaw hmalah, BAWIPA ni a ta e ram Ataroth, Dibon, Jazer, Nimrah, Heshbon, Elealeh, Sebam, Nebo hoi Beon teh,
4 ƙasar da Ubangiji ya ci da yaƙi a gaban mutane Isra’ila, suna da kyau don dabbobi, bayinku kuma suna da dabbobi.”
saring pâ nahanlah kahawipoung e ram lah ao teh, na sannaw hai saring ka tawn awh.
5 Suka ce, “In mun sami tagomashi daga gare ka bari a ba da wannan ƙasa ga bayinka, tă zama mallakanmu. Kada ka sa mu haye Urdun.”
Hatdawkvah na hnâ bawt pawiteh, hete ram heh coe hanlah na poe awh loe. Jordan namran hrumhram na takhangkhai awh hanh telah ati awh.
6 Musa ya ce wa mutanen Gad da mutanen Ruben, “Wato, sai’yan’uwanku su yi ta yaƙi ku kuwa ku zauna nan?
Mosi ni Gad hoi Reuben catounnaw koevah, na hmaunawnghanaw tarantuknae koe a cei vaiteh, nangmanaw teh hi vah sut na o awh han na maw.
7 Don me za ku karya zuciya Isra’ilawa daga hayewa zuwa ƙasar da Ubangiji ya ba su?
Bangkongmaw, BAWIPA ni na poe awh e ram dawk kâen hanlah Isarel catounnaw ni na lungthin thung na kâhnawn awh.
8 Haka iyayenku suka yi sa’ad da na aike su daga Kadesh Barneya don su dubo ƙasar.
Kadeshbarnea hoi ram tuet hanlah na patoun awh navah, hettelah na mintoenaw ni ati awh toe.
9 Gama bayan suka haura Kwarin Eshkol suka hangi ƙasar, sai suka karya zuciyar Isra’ilawa daga shigar ƙasar da Ubangiji ya ba su.
Eshkol ravo koe a pha awh navah, ram teh a hmu awh. BAWIPA ni na poe e ram kâen hoeh hanlah Isarelnaw a lungthin a kamlang sak awh.
10 A ranar kuwa Ubangiji ya husata har ya yi wannan rantsuwa cewa,
Hote hno niyah, BAWIPA lung a kâan sak teh,
11 ‘Tabbatacce ba wani daga cikin mutanen da suka fito daga Masar, tun daga mai shekara ashirin zuwa gaba, da zai ga ƙasar da na rantse zan ba Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, domin ba su bi ni sosai ba,
Izip ram hoi ka tâcawt e kum 20 lathueng pueng ni Abraham hoi Isak hoi Jakop tinaw koe thoekâbo hoi ka poe e ram teh, apinihai hmawt mahoeh. Bangkongtetpawiteh, kai hnukkâbang katang awh hoeh telah thoe a kâbo awh.
12 ba ko ɗaya sai dai Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze da Yoshuwa ɗan Nun, don su ne kaɗai suka bi Ubangiji da zuciya ɗaya.’
Keniz tami Jephunneh capa Kaleb hoi Nun capa Joshua teh BAWIPA hnuk a kâbang roi.
13 Ubangiji ya husata da Isra’ila har ya sa suka yi ta yawo a hamada shekara arba’in, sai da dukan tsaran da suka aikata wannan mugunta a gabansa, suka mutu.
Isarelnaw koe BAWIPA a lung a kâan teh BAWIPA mithmu vah hno kahawihoehe kasaknaw e se pueng a kahma awh hoehroukrak kahrawngum vah kum 40 touh a kâva sak.
14 “Ga shi ku kuma, tarin masu zunubi, kuna tsaya a matsayin kakanninku, kuna sa Ubangiji yă sāke husata da Isra’ila.
Khenhaw! Isarelnaw koe BAWIPA lungkhueknae takikathopoung e hah bout thapsin hanlah nangmouh sekatha tamikayonnaw ni mintoenaw yueng lah na kâsak awh.
15 In kun juye daga binsa, zai sāke barin dukan wannan mutane a hamada, ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakarsu.”
Bangtelamaw ahni hnukkâbang laipalah na awm pawiteh hete kahrawngum vah bout na o sak awh vaiteh, hete tamimaya heh kahmasak han telah atipouh.
16 Sai suka zo wurin Musa, suka ce, “Muna so mu gina katangar dutse don dabbobinmu, da kuma birane don matanmu da’ya’yanmu a nan.
Hahoi rek a hnai awh teh, ahni koe awi hivah saringnaw hoi tuhunaw hanlah a im sak pouh vaiteh, canaw hanlah khothawng awh han,
17 Matanmu da’ya’yanmu za su zauna a biranen da suke da katanga, don kāriya daga mazaunan ƙasar, amma mu, za mu ɗauki makamai mu tafi tare da sauran Isra’ilawa, har mu kai su wuraren zamansu.
hatei, kaimanaw teh, o awh nahane hmuen koe pha hoehroukrak, Isarel catounnaw hmalah cei hanelah puengcang coungkacoe kâmahrawk awh han, hete ram taminaw kecu dawk, canaw heh rapan ka tawn e kho dawk o sak awh han.
18 Ba za mu koma gidajenmu ba sai kowane mutumin Isra’ila ya sami gādonsa.
Isarel catounnaw ni a coe awh hane kawi hmuen be a coe hoehroukrak, ma im lah na ban awh mahoeh.
19 Ba za mu ci gādo tare da su a wancan hayin Urdun ba, domin mun sami gādonmu a wannan hayin gabashin Urdun.”
Bangtelamaw tetpawiteh, coe hane kawi teh, hi namran lah Jordan kanîtholah a tho dawkvah, Jordan namran hoi ahlawilae teh coekhai awh han telah ati.
20 Sai Musa ya ce musu, “In za ku yi haka, in za ku sha ɗamara da makamai a gaban Ubangiji, ku tafi yaƙi,
Mosi ni hot patetlah na sak awh teh, tarantuk nah koevah, BAWIPA hmalah cei hanlah na kamthoup awh teh,
21 in kuma dukanku za ku yi ɗamara, ku ɗauki makaman yaƙi a hayin Urdun a gaban Ubangiji har lokacin da ya kori abokan gābansa daga gabansa,
a hmalah a tarannaw a pâlei teh, BAWIPA hmalah ram na tâ awh hoehroukrak, nangmouh rahak puengcang kâmahrawk e naw pueng ni, BAWIPA hmalah Jordan be na raka awh pawiteh, a hnuk bout na kâbang awh vaiteh,
22 to, sa’ad da aka ci ƙasar a gaban Ubangiji, kwa kuɓuta daga alhakinku ga Ubangiji da kuma Isra’ila. Ƙasan nan kuwa za tă zama mallakarku a gaban Ubangiji.
BAWIPA lathueng hoi Isarelnaw lathueng vah, yonpen lah na awm awh mahoeh. Hottelah ram te BAWIPA hmalah na coe awh han.
23 “Amma in ba ku yi haka ba, kun yi zunubi ke nan ga Ubangiji; kuma ku san cewa zunubinku zai tone ku.
Hatei hottelah na sak awh hoehpawiteh, khenhaw!, BAWIPA koevah na yon e lah awm vaiteh, na yonnae na hmu awh roeroe han tie hah panuek awh.
24 Ku gina birane domin matanku da’ya’yanku, ku gina katanga kuma domin dabbobinku, amma fa ku cika abin da kuka yi alkawari.”
Na camonaw hanlah khothawng awh nateh, na tunaw hanlah im sak pouh awh telah ati.
25 Mutanen Gad da mutanen Ruben, suka ce wa Musa, “Mu bayinka za mu yi yadda ranka yă daɗe ya umarta.
Hottelah Gad hoi Reuben catounnaw ni Mosi koevah, na sannaw ni mintoenaw e kâpoelawk patetlah ka sak han.
26 ’Ya’yanmu da matanmu, garkunan shanunmu da na tumakinmu, za su kasance a nan biranen Gileyad.
Ka yunaw hoi camonaw hoi tuhunaw hoi saringhunaw pueng teh, Gileadnaw e khoram dawk ao han.
27 Amma bayinka, kowane mutum a cikinmu zai haye a gaban Ubangiji, zuwa yaƙi kamar yadda ranka yă daɗe ya faɗa.”
Hatei, na sannaw tarantuk hanlah, puengcang hoi kâmahrawknaw pueng ni bawipa ni a dei pouh telah BAWIPA hmalah ka luen van awh han telah ati awh.
28 Sai Musa ya yi wa Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun, da shugabannin gidajen kakannin kabilan mutanen Isra’ila kashedi a kansu,
Mosi ni ahnimouh kong kecu dawk vaihma Eleazar hoi Nun capa Joshua hoi Isarel miphun imthung kahrawikungnaw hah kâ a poe.
29 ya ce, “In kowane sojan mutanen Gad da na mutanen Ruben, ya ɗauki makaman yaƙi, ya haye Urdun tare da ku a gaban Ubangiji, to, sa’ad da a ci ƙasar a gabanku, ku ba da ƙasar Gileyad tă zama mallakarsu.
Mosi ni ahnimouh koe Gad canaw hoi Reuben canaw tarantuknae puengcang kâmahrawk e pueng ni, BAWIPA hmalah Jordan tui a rakakhai han. Ram teh na la hnukkhu, Gilead ram teh a coe awh hanlah na poe awh han.
30 Amma in ba su haye tare da ku da shirin yaƙi ba, to, sai ku ba su gādo a wancan haye kamar sauran kabilun a Kan’ana.”
Hatei puengcang kâmahrawk hoi na cetkhai awh hoehpawiteh, Kanaan ram vah nangmouh koe a bawk van han telah ati.
31 Mutanen Gad da mutanen Ruben suka amsa, suka ce, “Barorinka za su yi abin da Ubangiji ya faɗa.
Hahoi Gad canaw hoi Reuben canaw ni na sannaw koevah, BAWIPA ni a dei e patetlah ka sak han.
32 Za mu haye a gaban Ubangiji zuwa Kan’ana, amma mallakarmu ta gādo, za tă kasance a wannan hayi na Urdun.”
Puengcang kâmahrawk hoi BAWIPA hmalah, Kanaan ram takhang vaiteh kâen awh han. Hatei, coe awh hane ram teh, Jordan namran lah doeh pou coe awh ti telah a pathung awh.
33 Sai Musa ya ba wa mutanen Gad, mutanen Ruben, da rabin mutanen Manasse ɗan Yusuf, masarautar Sihon, sarkin Amoriyawa, da masarautar Og na Bashan, dukan ƙasar, tare da biranenta da kuma yankunan da suke kewaye.
Mosi ni Gad catounnaw hoi Reuben catounnaw hah Joseph capa Manasseh miphun tangawn teh, Amor siangpahrang Sihon uknaeram hoi Bashan siangpahrang, Og uknaeram kaawm e khonaw pueng hoi, a tengpam khotenaw pueng hoi koung a poe awh.
34 Mutanen Gad suka gina Dibon, Atarot, Arower,
Gad catounnaw ni Dibon, Ataroth hoi Aroer,
35 Atrot Shofan, Yazer, Yogbeha,
Aroth-shonphan, Jazer hoi Jobehah,
36 Bet-Nimra, da Bet-Haran a matsayin birane masu katanga, suka kuma gina katanga don dabbobinsu.
Bethnimrah hoi Bethharan kho a thawng awh teh, rapan ka tawn e khopui hoi tu imnaw a sak awh.
37 Mutanen Ruben suka sāke gina Heshbon, Eleyale, da Kiriyatayim,
Reuben catounnaw ni Heshbon, Elealeh hoi Kiriathaim,
38 haka kuma suka gina Nebo da Ba’al-Meyon (an canja waɗannan sunaye) suka kuma gina Sibma. Suka ba wa biranen da suka sāke ginawa sunaye.
Nebo, Baalmeon, Sibmah hah a thawng awh. Hote kho a thawng awh e hah min louk lah a phung awh
39 Zuriyar Makir ɗan Manasse suka tafi Gileyad, suka ci ta da yaƙi, suka kori mutanen Amoriyawa da suke can.
Manasseh capa Makhir catounnaw teh Gilead ram a cei awh teh a la awh. Amornaw haw kaawm pueng teh be a lawp awh.
40 Saboda haka Musa ya ba da Gileyad ga mutanen Makir, zuriyar Manasse, suka kuma zauna a can.
Hatdawkvah, Mosi ni Gilead ram teh Manasseh capa Makhir koe a poe teh hawvah khosak awh.
41 Yayir, wani ɗan Manasse, ya ci ƙauyukansu da yaƙi, ya kuma ba su sunan Hawwot Yayir.
Manasseh capa Jair ni a cei teh khotenaw hah a la dawkvah, hotnaw hah Jair telah a phung awh.
42 Noba kuma ya ci Kenat da ƙauyukanta da yaƙi, ya kuma ba ta suna Noba, bisa ga sunansa.
Nobah hai a cei teh, Kenath khotenaw a la teh, a min lah Nabah telah a phung awh.