< Ƙidaya 32 >
1 Mutanen Ruben da mutanen Gad, da suke da garken shanu da kuma garke tumaki masu yawa, suka ga cewa ƙasashen Yazer da Gileyad wurare ne masu kyau don kiwon shanu da tumaki.
Te vaengah Reuben ca rhoek te boiva muep om tih Gad ca taengah khaw ping uh khungdaeng. Te phoeiah Jazer khohmuen neh Gilead khohmuen te a sawt vaengah a hmuen khaw boiva hmuen la tarha a hmuhuh.
2 Saboda haka suka zo wurin Musa da Eleyazar da kuma shugabannin jama’a, suka ce,
Te dongah Gad koca rhoek neh Reuben koca rhoek te cet uh tih Moses taeng neh khosoih Eleazar taengah khaw, rhaengpuei khoboei rhoek taengah khaw a thui uh.
3 “Atarot, Dibon, Yazer, Nimra, Heshbon, Eleyale, Sebam, Nebo da Beyon,
Te vaengah Ataroth neh Dibon, Jazer neh Nimrah, Heshbon neh Elealeh, Sibam, Nebo, Beon,
4 ƙasar da Ubangiji ya ci da yaƙi a gaban mutane Isra’ila, suna da kyau don dabbobi, bayinku kuma suna da dabbobi.”
Isreal rhaengpuei kah mikhmuh ah BOEIPA loh a ngawn khohmuen te boiva kah khohmuen tih na sal rhoek taengah khaw boiva om ta,” a ti uh.
5 Suka ce, “In mun sami tagomashi daga gare ka bari a ba da wannan ƙasa ga bayinka, tă zama mallakanmu. Kada ka sa mu haye Urdun.”
Te phoeiah, “Na mik ah mikdaithen ka hmuh atah he khohmuen he na sal rhoek taengah khohut la m'paek vetih Jordan te kaimih nam paan sak pawt mako,” a ti uh.
6 Musa ya ce wa mutanen Gad da mutanen Ruben, “Wato, sai’yan’uwanku su yi ta yaƙi ku kuwa ku zauna nan?
Tedae Moses loh Gad koca rhoek taeng neh Reuben koca rhoek taengah, “Nangmih hela na ngol uh vaengah na manuca rhoek tah caemtloek la cet uh saeh a?
7 Don me za ku karya zuciya Isra’ilawa daga hayewa zuwa ƙasar da Ubangiji ya ba su?
BOEIPA loh amih taengah a paek khohmuen la kat ham te balae tih Israel ca rhoek kah lungbuei he a khaban la na khaban uh.
8 Haka iyayenku suka yi sa’ad da na aike su daga Kadesh Barneya don su dubo ƙasar.
Khohmuen sawt ham Kadeshbarnea lamloh amih ka tueih vaengah na pa rhoek loh he ni a saii uh.
9 Gama bayan suka haura Kwarin Eshkol suka hangi ƙasar, sai suka karya zuciyar Isra’ilawa daga shigar ƙasar da Ubangiji ya ba su.
Eshkol soklong la cet uh tih khohmuen khaw a hmuh uh dae BOEIPA loh amih taengah a paek khohmuen la kun pawt ham Israel ca rhoek kah lungbuei te a khaban uh.
10 A ranar kuwa Ubangiji ya husata har ya yi wannan rantsuwa cewa,
Amah khohnin ah BOEIPA kah thintoek sai tih a toemngam.
11 ‘Tabbatacce ba wani daga cikin mutanen da suka fito daga Masar, tun daga mai shekara ashirin zuwa gaba, da zai ga ƙasar da na rantse zan ba Ibrahim, da Ishaku, da Yaƙub, domin ba su bi ni sosai ba,
Egypt lamkah aka lo hlang rhoek khuiah kum kul neh a so hang ca rhoek tah khohmuen te hmu uh mahpawh. Te te Abraham, Isaak taeng neh Jakob taengah ka toemngam dae kai hnukah a tlun uh moenih.
12 ba ko ɗaya sai dai Kaleb ɗan Yefunne Bakenizze da Yoshuwa ɗan Nun, don su ne kaɗai suka bi Ubangiji da zuciya ɗaya.’
Kenizzi Jephunneh capa Kaleb neh Nun capa Joshua tah BOEIPA hnukah tlun rhoi.
13 Ubangiji ya husata da Isra’ila har ya sa suka yi ta yawo a hamada shekara arba’in, sai da dukan tsaran da suka aikata wannan mugunta a gabansa, suka mutu.
Te vaengah BOEIPA kah thintoek te Israel taengah sai tih BOEIPA mik ah boethae aka saii kah cadil boeih a cing hil amih te khosoek ah kum sawmli a poengdoe sak.
14 “Ga shi ku kuma, tarin masu zunubi, kuna tsaya a matsayin kakanninku, kuna sa Ubangiji yă sāke husata da Isra’ila.
Israel taengah BOEIPA kah thintoek thinsa te koep khoengvoep ham ni na pa rhoek yueng hlangtholh hlang kah tahoengnah dongah na pai uh he.
15 In kun juye daga binsa, zai sāke barin dukan wannan mutane a hamada, ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakarsu.”
A hnuk lamloh na phael uh dongah khosoek ah amih tloeng ham koep a koei vetih he pilnam boeih he na mit uh bitni,” a ti nah.
16 Sai suka zo wurin Musa, suka ce, “Muna so mu gina katangar dutse don dabbobinmu, da kuma birane don matanmu da’ya’yanmu a nan.
Te phoeiah a taengla mop uh tih, “Kaimih kah boiva ham boiva kah tanglung neh ka ca rhoek ham khopuei pahoi ka thoh uh mako.
17 Matanmu da’ya’yanmu za su zauna a biranen da suke da katanga, don kāriya daga mazaunan ƙasar, amma mu, za mu ɗauki makamai mu tafi tare da sauran Isra’ilawa, har mu kai su wuraren zamansu.
Tedae amih te a hmuen la ka pawk uh hil tah kaimih he Israel ca mikhmuh ah tawn uh ham ka pumcum uh bitni. Te vaengah khohmuen kah khosa rhoek mikhmuh lamkah hmuencak khopuei rhoek ah mamih kah camoe rhoek ana om saeh.
18 Ba za mu koma gidajenmu ba sai kowane mutumin Isra’ila ya sami gādonsa.
Israel ca rhoek khuikah hlang loh a rho a pang hlanah ka im la ka mael uh mahpawh.
19 Ba za mu ci gādo tare da su a wancan hayin Urdun ba, domin mun sami gādonmu a wannan hayin gabashin Urdun.”
Jordan kah rhalvangan neh a voel kah amih neh m'phaeng uh boel saeh. Jordan khocuk ngan ah kaimih taengah kamamih kah rho om coeng,” a ti uh.
20 Sai Musa ya ce musu, “In za ku yi haka, in za ku sha ɗamara da makamai a gaban Ubangiji, ku tafi yaƙi,
Te dongah Moses loh amih te, “He ol he na ngai uh mak atah, caemtloek ham BOEIPA mikhmuh ah na pumcum uh mak atah,
21 in kuma dukanku za ku yi ɗamara, ku ɗauki makaman yaƙi a hayin Urdun a gaban Ubangiji har lokacin da ya kori abokan gābansa daga gabansa,
Nangmih aka pumcum boeih te tah BOEIPA mikhmuh ah Jordan te a poeng vetih a thunkha rhoek te a mikhmuh lamloh a haek ni.
22 to, sa’ad da aka ci ƙasar a gaban Ubangiji, kwa kuɓuta daga alhakinku ga Ubangiji da kuma Isra’ila. Ƙasan nan kuwa za tă zama mallakarku a gaban Ubangiji.
BOEIPA mikhmuh ah khohmuen a khoem uh coeng. Te dongah mael uh lamtah BOEIPA taeng neh Israel taengah ommongsitoe la na om uh bitni. Khohmuen he BOEIPA mikhmuh ah nangmih kah khohut la om bitni.
23 “Amma in ba ku yi haka ba, kun yi zunubi ke nan ga Ubangiji; kuma ku san cewa zunubinku zai tone ku.
Te te na saii uh pawt atah BOEIPA taengah na tholh coeng ne. Te vaengah namamih kah tholhnah loh nangmih m'hmuh bitni tila ming uh.
24 Ku gina birane domin matanku da’ya’yanku, ku gina katanga kuma domin dabbobinku, amma fa ku cika abin da kuka yi alkawari.”
Nangmih ham neh na camoe ham khopuei khaw, na tu ham tanglung khaw thoh uh. Tedae nangmih ka lamloh aka thoeng te rhoi uh,” a ti nah.
25 Mutanen Gad da mutanen Ruben, suka ce wa Musa, “Mu bayinka za mu yi yadda ranka yă daɗe ya umarta.
Te phoeiah Gad koca rhoek neh Reuben koca rhoek loh Moses taengah, “Na sal rhoek long he ka boei kah a uen bangla a saii uh bitni.
26 ’Ya’yanmu da matanmu, garkunan shanunmu da na tumakinmu, za su kasance a nan biranen Gileyad.
Ka yuu rhoek neh ka ca rhoek, ka boiva neh ka rhamsa boeih tah Gilead khopuei rhoek ah pahoi om uh bitni.
27 Amma bayinka, kowane mutum a cikinmu zai haye a gaban Ubangiji, zuwa yaƙi kamar yadda ranka yă daɗe ya faɗa.”
Ka boei kah na thui bangla, BOEIPA mikhmuh ah caempuei la aka pumcum na sal rhoek tah caemtloek la boeih kat bitni ni,” a ti uh.
28 Sai Musa ya yi wa Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun, da shugabannin gidajen kakannin kabilan mutanen Isra’ila kashedi a kansu,
Amih kongah Moses loh khosoih Eleazar, Nun capa Joshua neh Israel ca rhoek kah koca, a napa boeilu rhoek te a uen.
29 ya ce, “In kowane sojan mutanen Gad da na mutanen Ruben, ya ɗauki makaman yaƙi, ya haye Urdun tare da ku a gaban Ubangiji, to, sa’ad da a ci ƙasar a gabanku, ku ba da ƙasar Gileyad tă zama mallakarsu.
Te vaengah Moses loh amih te, “BOEIPA mikhmuh ah caemtloek la aka pumcum Gad koca rhoek neh Reuben ca boeih tah nangmih taengah Jordan te kat uh coeng. Nangmih mikhmuh ah khohmuen te a khoem uh dongah Gilead khohmuen te amih taengah khohut la pae.
30 Amma in ba su haye tare da ku da shirin yaƙi ba, to, sai ku ba su gādo a wancan haye kamar sauran kabilun a Kan’ana.”
Nangmih taengah aka pumcum uh khaw a kat uh pawt atah Kanaan khohmuen ah tah nangmih khui kah te bawn uh saeh,” a ti nah.
31 Mutanen Gad da mutanen Ruben suka amsa, suka ce, “Barorinka za su yi abin da Ubangiji ya faɗa.
Gad koca rhoek neh Reuben koca rhoek loh a doo uh tih, “BOEIPA loh na sal rhoek taengah a thui bangla ka saii uh tangloeng bitni.
32 Za mu haye a gaban Ubangiji zuwa Kan’ana, amma mallakarmu ta gādo, za tă kasance a wannan hayi na Urdun.”
Kaimih BOEIPA mikhmuh ah aka pumcum rhoek tah Kanaan khohmuen la ka kat uh ni. Tedae Jordan rhalvang he tah kaimih kah rho neh kaimih ham khohut la om saeh,” a ti uh.
33 Sai Musa ya ba wa mutanen Gad, mutanen Ruben, da rabin mutanen Manasse ɗan Yusuf, masarautar Sihon, sarkin Amoriyawa, da masarautar Og na Bashan, dukan ƙasar, tare da biranenta da kuma yankunan da suke kewaye.
Te dongah Moses loh amih, Gad koca rhoek taeng neh Reuben koca rhoek taengah khaw, Joseph capa Manasseh koca hlangvang taengah khaw, Amori manghai Sihon kah ram, Bashan manghai Oga kah ram neh khohmuen, khohmuen kaepvai khopuei rhibawn kah a khopuei te a paek.
34 Mutanen Gad suka gina Dibon, Atarot, Arower,
Te dongah Gad koca rhoek loh, Dibon, Ataroth neh Aroer,
35 Atrot Shofan, Yazer, Yogbeha,
Aroth-shonphan, Jazer neh Jobehah,
36 Bet-Nimra, da Bet-Haran a matsayin birane masu katanga, suka kuma gina katanga don dabbobinsu.
Bethnimrah neh Bethharan, hmuencak khopuei rhoek neh boiva kah tanglung te a thoh uh.
37 Mutanen Ruben suka sāke gina Heshbon, Eleyale, da Kiriyatayim,
Reuben koca rhoek loh Heshbon, Elealeh neh Kiriathaim,
38 haka kuma suka gina Nebo da Ba’al-Meyon (an canja waɗannan sunaye) suka kuma gina Sibma. Suka ba wa biranen da suka sāke ginawa sunaye.
Nebo neh ming aka hoi Baalmeon, Sibam te a thoh uh. Te kah a thoh uh khopuei rhoek ming te a ming neh a khue uh.
39 Zuriyar Makir ɗan Manasse suka tafi Gileyad, suka ci ta da yaƙi, suka kori mutanen Amoriyawa da suke can.
Manasseh capa Makir koca rhoek tah Gilead la cet uh tih a buem uh. Te vaengah a khui kah Amori te a haek uh.
40 Saboda haka Musa ya ba da Gileyad ga mutanen Makir, zuriyar Manasse, suka kuma zauna a can.
Te dongah Moses loh Gilead te Manasseh capa Makir taengah a paek tih a khuiah kho a sak uh.
41 Yayir, wani ɗan Manasse, ya ci ƙauyukansu da yaƙi, ya kuma ba su sunan Hawwot Yayir.
Manasseh capa Jair loh cet tih a vangca rhoek te loh dongah te rhoek te Jair vangca a sui.
42 Noba kuma ya ci Kenat da ƙauyukanta da yaƙi, ya kuma ba ta suna Noba, bisa ga sunansa.
Nobah khaw cet tih Kenath neh a khobuel rhoek te a loh. Te dongah te te amah ming la Nobah a sui.