< Ƙidaya 31 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Hoe ty nitsara’ Iehovà amy Mosè,
2 “Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa, a kan Midiyawa. Bayan wannan za ka mutu, a kuwa tara ka ga mutanenka.”
Ampamaleo fate amo nte-Midianeo o ana’ Israeleo. Ie heneke izay le hatontoñe am’ondati’oo irehe.
3 Saboda haka Musa ya ce wa mutane, “Ku shirya waɗansu daga cikin mazanku, su tafi su yi yaƙi da Midiyawa don su ɗaukar wa Ubangiji fansa a kansu.”
Aa le nisaontsy am’ ondatio t’i Mosè nanao ty hoe: Ampidiaño ty ila’e ama’ areo hialy, vaho iraho haname o nte-Midianeo hamale i Midiane ty am’ Iehovà.
4 Ku aiki maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Songa hañitrik’ arivo mb’amy aliy mb’eo ze fifokoa’ Israele.
5 Saboda haka aka samo mayaƙa dubu goma sha biyu shiryayyu don yaƙi, maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Aa le hene nanolotse arivo boak’ amy lahiale’ Israeley o fifokoañeo, rai-ale-tsi-ro’arivo reke-pialiañe.
6 Musa ya aike su zuwa yaƙi, dubu ɗaya daga kowace kabila, tare da Finehas ɗan Eleyazar, firist, wanda ya ɗauki kayayyaki daga wuri mai tsarki da ƙahoni don kiran yaƙi.
Le nampionjone’ i Mosè mb’ añ’aly mb’eo kiarivo-kiarivo’ o fifokoañeo; le nampindreze’e am’ iereo t’i Pinekàse ana’ i Elazàre ninday o fanake miavakeo naho o antsiva fikoihañeo am-pità’e.
7 Suka yi yaƙi da Midiyawa, suka kashe kowane mutum yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Tiname’ iareo t’i Midiane ami’ty nandilia’ Iehovà i Mosè vaho vinono ze hene atao lahilahy.
8 A cikin waɗanda aka kashe kuwa akwai Ewi, Rekem, Zur, Hur da Reba; sarakuna biyar na Mediyawa. Suka kuma kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi.
Fonga naharo vono am’ iereo o mpanjaka’ i Midianeo: i Evý, naho i Rèkeme naho i Tsore naho i Kòre vaho i Rèba; i mpanjaka’ i Midiane lime rey vaho vinono am-pibara ka t’i Balame ana’i Beore.
9 Isra’ilawa suka kwashe mata da yaran Midiyawa, a matsayin bayi. Suka kwashe shanunsu da tumakinsu da kuma dukan dukiyarsu, a matsayin ganima.
Le kinopa’ o ana’ Israeleo ze hene rakemba naho o keleia’ o nte-Midianeoo, naho hene kinopa’ iareo o añombeo naho o mpirai-lia’eo naho o vara’eo;
10 Suka ƙone dukan garuruwan da Midiyawa suke zama, da dukan sansaninsu.
fonga finorototo añ’ afo o rova nimoneña’ iareoo naho ze hene tobe’ iareo,
11 Suka kwashe dukan ganima haɗe da mutane da dabbobi,
le rinambe’ iareo ze dinohitse iaby naho ze fonga kinopake: ondaty naho hare.
12 suka kawo bayi da ganiman nan, wurin Musa da Eleyazar firist, da kuma jama’ar Isra’ilawa, a sansaninsu a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko.
Nendese’ iareo mb’ amy Mosè naho i Elazare mpisoroñe naho i valobohò’ Israeley mb’eo ondaty iabio naho o varao vaho ze raha kinopake mb’ an-tobe a montombei’ i Moabe aolo’ Iardeney tandrife Ieriko mb’eo.
13 Musa, da Eleyazar firist da dukan shugabannin jama’a, suka fito suka tarye su a bayan sansani.
Niavotse amy zao t’i Mosè naho i Elazare mpisoroñe naho o talè’ i valobohòkeio hifanalaka am’ iereo alafe’ i tobey.
14 Musa kuwa ya husata da shugabannin sojojin da suke shugabannin dubbai da shugabannin ɗari-ɗarin da suka dawo daga yaƙi.
Fe niviñera’ i Mosè o mpiaolo’ o lahindefoñeoo, naho i mpifelek’ arivo rey, naho i mpifehe ki-zato rey, o niboak’ amy hotakotakeio.
15 Ya tambaye su ya ce, “Kun bar dukan mata da rai?
Le hoe t’i Mosè am’ iereo: Hene nenga’ areo ho veloñe hao o ampelao?
16 Su ne waɗanda suka bi shawarar Bala’am suka kuma zama sanadin sa Isra’ilawa suka juya wa Ubangiji baya, har ya kawo abin da ya faru da Feyor, har annoba ya kashe dukan mutanen Ubangiji.
Inao, ie ty nampiola o ana’ Israeleo amy Iehovà ie nikililie’ i Balame amy raha e Peorey, vaho nametsahañe angorosy ty valobohò’ Iehovà.
17 Yanzu ku kashe dukan yara maza, ku kuma kashe kowace macen da ta yi lalata da namiji,
Aa le fonga vonò ze lahilahy amo keleia’eo naho ze ampela fa niolots’ ama’ ondaty.
18 amma ku bar kowace yarinyar da ba tă taɓa yin lalata da namiji ba.
Fe tano ho anahareo ze ampela mbe tsy niharo sarimbo ama’ ondaty.
19 “Dukanku da kuka kashe mutum, ko kuka taɓa wani da aka kashe, dole ku kasance a bayan sansani har kwana bakwai. A rana ta uku da rana ta bakwai dole ku tsabtacce kanku da kuma bayinku.
Le ie namono ondaty ndra nitsapa ty vinono ro mitoboha alafe’ i tobey fito andro; miefera vatañe ami’ty andro faha-telo naho ami’ ty andro faha-fito; inahareo naho o finao’ areoo.
20 Ku tsarkake kowace taguwa da kuma kome da aka yi da fata, da gashin akuya, ko kuwa itace.”
Le liovo iaby ze sikiñe naho ze nanoeñe an’ angozy naho ze ri­nare am-bolon’ ose vaho ze raha an-katae.
21 Sa’an nan Eleyazar firist, ya ce wa sojojin da suka je yaƙi, “Wannan ita ce ƙa’idar da Ubangiji ya ba wa Musa.
Le hoe t’i Elazare mpisoroñe amo lahin-defo niatreke i aliio: Zao ty fañèmpètse linili’ Iehovà i Mosè:
22 Zinariya, azurfa, tagulla, baƙin ƙarfe, kuza, darma
ze volamena naho volafoty naho torisìke naho viñe naho endraendra vaho firake—
23 da dukan abin da wuta ba ta iya ci, dole yă shiga wuta sa’an nan zai zama da tsabta. Amma dole a kuma tsarkake ta da ruwan tsarkakewa. Duk abin da wuta za tă iya ci, dole a shigar da ita a ruwan tsarkakewa.
ze raha mete asitrik’ añ’afo avao—ro hampisorohe’ areo añ’afo, le halio, f’ie mbe heferañe an-dranom-pañeferañe. Le ze raha tsy mahaleo afo ro hampisoroheñe rano.
24 A rana ta bakwai za ku wanke tufafinku, sa’an nan za ku tsarkaka, bayan haka ku shigo sansani.”
Le ho sasà’ areo ami’ ty andro faha-fito ty siki’ areo vaho halio, ie heneke izay le mahazo mizilik’ an-tobe ao.
25 Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
Le hoe ty nitsara’ Iehovà amy Mosè:
26 “Da kai da Eleyazar firist, da shugabannin jama’a, ku ƙidaya dukan mutane da dabbobin da aka ci da yaƙi.
Volilio, ihe naho i Elazare mpisoroñe naho o talèn-droae’eo ze fonga raha kinopake: ondaty naho hare.
27 Ku kasa ganimar kashi biyu, ku ba sojojin da suka tafi yaƙi kashi ɗaya, kashi ɗaya kuma ku ba wa jama’a.
Zarao roe o kinopakeo: ty raike ho amo nañavelo niatrek’ i aliio le ty raike ho amy valobohòkey.
28 Daga sojojin da suka je yaƙin kuwa, ka ware ganima wa Ubangiji, ka ɗauki ɗaya daga cikin mutum ɗari biyar, da shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, da tumaki ɗari biyar.
Le ampandivao o lahindefoñe niatre-kotakotakeo ty raik’ ami’ ty liman-jato ho enga am’ Iehovà, ke t’ie ondaty, he te añombe, ke borìke he añondry, hera ose.
29 Ka ɗauki wannan sashe daga rabin rabonsu ka ba wa Eleyazar firist, a matsayin sashe na Ubangiji.
Rambeso ami’ty vaki’ iareo, vaho atoloro amy Elazare mpisoroñe ho engan-kavoañe am’ Iehovà.
30 Daga cikin rabin rabon Isra’ilawa, ka zaɓi ɗaya daga kowane hamsin na mutane, shanu, jakuna, tumaki, awaki ko kuma sauran dabbobi. Ka ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.”
Le ampandivao ami’ty anjara’ o ana’ Israeleo ka ty raik’ ami’ty limampolo’ ze ondaty naho añombe naho borìke naho añondry naho ze hare iaby vaho atoloro amo nte-Levy mpiatrake i kivoho’ Iehovàio.
31 Saboda haka Musa da Eleyazar suka aikata yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Le nanoe’ i Mosè naho i Elazare mpisoroñe i nandilia’ Iehovà i Mosey.
32 Yawan ganimar da sojoji suka kawo ita ce tumaki 675,000
Ty vara nisisa amy nikopahe’ o lahindefoñeoy le añondry enen-ketse-tsi-fito-ale-tsi-lime-arivo,
33 shanu 72,000
naho añombe fito-ale-tsi-ro’arivo,
34 da jakuna 61,000.
naho borìke eneñ’ ale-tsi-arivo,
35 Akwai kuma mata 32,000 da ba su yi lalata ba da namiji ba.
naho ondaty telo-ale-tsi-ro’ arivo: hene somondrara mboe tsy niolots’ ama’ ondaty.
36 Kashin da aka ba sojoji waɗanda suka tafi yaƙi shi ne, tumaki 337,500,
Ty vaki’e raike, ty anjara’ o niatre-kotakotakeo, le añondry naho ose telo-hetse-tsi-telo-ale-tsi-fito-arivo-tsi-liman-jato,
37 tumakin da aka ware wa Ubangiji kuwa 657 ne;
le o añondry naho ose nengaeñe am’Iehovào enenjato tsy-fitompolo-lim’ amby.
38 shanu 36,000, shanun da aka ware wa Ubangiji kuwa 72 ne;
Le telo-ale-tsi-eneñ’ arivo ty añombe, aa le fitom-polo-ro’ amby ty nengaeñe am’Iehovà;
39 jakuna 30,500, jakunan da aka ware wa Ubangiji kuwa 61 ne;
telo-ale-tsi-liman-jato ty borìke vaho enempolo-raik’ amby ty nengaeñe am’ Iehovà;
40 mutane 16,000, mutanen da aka ware wa Ubangiji kuwa 32 ne.
rai-ale-tsi-eneñ’ arivo ty ia’ondatio vaho telopolo-ro’amby ty nengaeñe am’ Iehovà.
41 Musa ya ba wa Eleyazar abin da aka ware wa Ubangiji, kamar yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Aa le natolo’ i Mosè amy Elazare mpisoroñe ty anjara’ Iehovà, ami’ty nandilia’ Iehovà i Mosè.
42 Kashin da aka ba wa Isra’ilawa, wanda Musa ya ware daga cikin na waɗanda suka tafi yaƙi,
Aa naho ty vaki’ i valobohòke navi’ i Mosè ami’ty anjara’ o lahin­defoñeoy;
43 kashin da aka ba wa jama’a kuwa tumaki 337,500 ne,
ty vaki’ i valobohòkey telo-hetse-tsi-telo-ale-tsi-fito-arivo-tsi-liman-jato añondry naho ose,
44 shanu 36,000,
le telo-ale-tsi-eneñ’arivo ty añombe,
45 jakuna 30,500
naho telo-ale-tsi-liman-jato ty borìke,
46 da mutane 16,000.
vaho rai-ale-tsi-eneñ’ arivo ty ia’ondatio.
47 Daga rabin kashi na Isra’ilawa, Musa ya ɗauki ɗaya daga cikin hamsin na mutane da na dabbobi, yadda Ubangiji ya umarce shi, ya ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.
Amy vaki’ o ana’ Israeleo, le nangala’ i Mosè raik’ ami’ty limampolo, ondaty naho hare, le natolo’e amo nte-Levio—o mpiatrake i kivoho’ Iehovào amy nandilia’ Iehovà i Mosèy.
48 Sai shugabannin da suka shugabancin rundunar yaƙin, shugabanni na dubu-dubu da shugabanni na ɗari-ɗari, suka zo wurin Musa
Niheo amy Mosè mb’eo amy zao o mpiaolo nifehe o arivo nialio, toe o mpifelek’ arivoo naho o mpifehe zatoo;
49 suka ce masa, “Barorinka sun ƙidaya mayaƙan da suke ƙarƙashinmu, babu ko ɗayan ya ɓace.
le nanao ty hoe amy Mosè: Fa niahe’ o mpitoro’oo o lahindefo nifelehe’aio, leo raike tsy nipoke.
50 Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane,’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
Aa le mañenga ravoravo am’ Iehovà zahay, ze niazo’ ondatio ke ravake volamena ke vangovango ke tsiandetse ke bange fitomboke ke kiviro he ètse, ho fijebañañe añatrefa’ Iehovà.
51 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya da kayan adon duka daga gare su.
Ri­nambe’ i Mosè naho i Elazare mpisoroñe am’ iereo o volamenao naho o bangeo vaho ze hene bijo,
52 Dukan zinariya da shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, waɗanda Musa da Eleyazar suka karɓa, suka kuma miƙa hadaya ga Ubangiji, nauyinta ta kai shekel 16,750.
le ty ton­tom-bolamena nengae’ iareo ho am’ Iehovà, boak’ amo mpifelek’ arivoo vaho o mpifehe zatoo: rai-ale-tsi-eneñ’ arivo-tsi-fitonjato-tsi-limampolo sekele,
53 Kowane soja, ya kwashi ganima wa kansa.
amy te songa nikopake ho am-bata’e o lahindefoñeo.
54 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya daga shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, suka kawo cikin Tentin Sujada, don su zama abin tuni ga Isra’ilawa a gaban Ubangiji.
Aa le rinambe’ i Mosè naho i Elazare mpisoroñe amo mpifelek’ arivo naho zatoo i volamenay, vaho nendese’ iereo am-po’ i kibohom-pamantañañey ho fitiahiañe o ana’ Israeleo añatrefa’ Iehovà.

< Ƙidaya 31 >