< Ƙidaya 31 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
LEUM GOD El fahk nu sel Moses,
2 “Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa, a kan Midiyawa. Bayan wannan za ka mutu, a kuwa tara ka ga mutanenka.”
“Folokin nu sin mwet Midian ke ma elos tuh oru nu sin mwet Israel. Toko, na kom fah misa.”
3 Saboda haka Musa ya ce wa mutane, “Ku shirya waɗansu daga cikin mazanku, su tafi su yi yaƙi da Midiyawa don su ɗaukar wa Ubangiji fansa a kansu.”
Ouinge Moses el fahk nu sin mwet uh, “Akola nu ke mweun, tuh kowos fah ku in tuyak lain mwet Midian ac kalyaelos ke sripen ma elos oru nu sin LEUM GOD.
4 Ku aiki maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Kowos in supwala kais sie tausin mwet mweun ke kais sie sruf lun Israel.”
5 Saboda haka aka samo mayaƙa dubu goma sha biyu shiryayyu don yaƙi, maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Ouinge sie tausin mwet solla liki kais sie sruf, orala pisa lulap se ke mwet singoul luo tausin su akola nu ke mweun.
6 Musa ya aike su zuwa yaƙi, dubu ɗaya daga kowace kabila, tare da Finehas ɗan Eleyazar, firist, wanda ya ɗauki kayayyaki daga wuri mai tsarki da ƙahoni don kiran yaƙi.
Moses el supwalosla nu ke mweun ye koko lal Phinehas, wen natul Eleazar mwet tol, su us kufwa ke lohm nuknuk mutal ac mwe ukuk in sulkakin pacl in mweun.
7 Suka yi yaƙi da Midiyawa, suka kashe kowane mutum yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Elos mutawauk mweuni mwet Midian oana LEUM GOD El sapkin nu sel Moses, ac onela mukul nukewa,
8 A cikin waɗanda aka kashe kuwa akwai Ewi, Rekem, Zur, Hur da Reba; sarakuna biyar na Mediyawa. Suka kuma kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi.
weang tokosra limekosr lun Midian inge: Evi, Rekem, Zur, Hur, ac Reba. Elos oayapa unilya Balaam wen natul Beor.
9 Isra’ilawa suka kwashe mata da yaran Midiyawa, a matsayin bayi. Suka kwashe shanunsu da tumakinsu da kuma dukan dukiyarsu, a matsayin ganima.
Mwet Israel elos sruokya mutan Midian ac tulik natulos, oayapa cow ac un sheep ac nani natulos, ac usla ma lalos nukewa.
10 Suka ƙone dukan garuruwan da Midiyawa suke zama, da dukan sansaninsu.
Elos esukak siti nukewa selos, ac nien aktuktuk selos.
11 Suka kwashe dukan ganima haɗe da mutane da dabbobi,
Elos eis ma wap nukewa, wi mwet sruoh ac kosro uh,
12 suka kawo bayi da ganiman nan, wurin Musa da Eleyazar firist, da kuma jama’ar Isra’ilawa, a sansaninsu a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko.
ac use ma inge nu yorol Moses ac Eleazar ac mwet Israel nukewa su muta in nien aktuktuk se in acn mwesis lun Moab, kutulap in Infacl Jordan, tulanang Jericho.
13 Musa, da Eleyazar firist da dukan shugabannin jama’a, suka fito suka tarye su a bayan sansani.
Moses, Eleazar, ac mwet kol nukewa saya lun mwet Israel elos illa liki nien aktuktuk in osun nu sin mwet mweun.
14 Musa kuwa ya husata da shugabannin sojojin da suke shugabannin dubbai da shugabannin ɗari-ɗarin da suka dawo daga yaƙi.
Moses el kasrkusrakak sin mwet kol lun un mwet mweun, captain lun tausin ac captain lun foko, su foloko liki mweun uh.
15 Ya tambaye su ya ce, “Kun bar dukan mata da rai?
El siyuk selos, “Efu kowos ku lela mutan inge nukewa in moul na?
16 Su ne waɗanda suka bi shawarar Bala’am suka kuma zama sanadin sa Isra’ilawa suka juya wa Ubangiji baya, har ya kawo abin da ya faru da Feyor, har annoba ya kashe dukan mutanen Ubangiji.
Esam lah mutan inge pa tuh ukwe na ma Balaam el fahk nu selos, na in acn Peor elos kolla mwet uh in tia pwaye nu sin LEUM GOD. Pa sis mwe lokoalok upa sac tuh sikyak nu sin mwet lun God.
17 Yanzu ku kashe dukan yara maza, ku kuma kashe kowace macen da ta yi lalata da namiji,
Ke ma inge, uniya tulik mukul nukewa, oayapa mutan nukewa su etu mukul tari,
18 amma ku bar kowace yarinyar da ba tă taɓa yin lalata da namiji ba.
tusruktu karinganang nu suwos tulik mutan nukewa ac mutan su soenna etu mukul.
19 “Dukanku da kuka kashe mutum, ko kuka taɓa wani da aka kashe, dole ku kasance a bayan sansani har kwana bakwai. A rana ta uku da rana ta bakwai dole ku tsabtacce kanku da kuma bayinku.
Inge kowos nukewa su uniya kutena mwet, ku pusralla kutena mano misa, enenu in muta likin nien aktuktuk uh ke len itkosr. Ke len se aktolu ac len se akitkosr, kowos in aknasnasye kowos sifacna ac mutan ma sruhu ke mweun.
20 Ku tsarkake kowace taguwa da kuma kome da aka yi da fata, da gashin akuya, ko kuwa itace.”
Kowos oayapa enenu in aknasnasye nuknuk lowos nukewa ac ma nukewa ma orekla ke kulun kosro, unen nani, ku ma orekla ke sak.”
21 Sa’an nan Eleyazar firist, ya ce wa sojojin da suka je yaƙi, “Wannan ita ce ƙa’idar da Ubangiji ya ba wa Musa.
Eleazar mwet tol el fahk nu sin mukul nukewa su foloko liki mweun, “Pa inge ma LEUM GOD El sapkin nu sel Moses:
22 Zinariya, azurfa, tagulla, baƙin ƙarfe, kuza, darma
Gold, silver, bronze, osra, tin, ac lead —
23 da dukan abin da wuta ba ta iya ci, dole yă shiga wuta sa’an nan zai zama da tsabta. Amma dole a kuma tsarkake ta da ruwan tsarkakewa. Duk abin da wuta za tă iya ci, dole a shigar da ita a ruwan tsarkakewa.
ma nukewa ma tia motok e, ac fah aknasnasyeyuk in e uh. Tusruktu enenu pac in aknasnasyeyuk ke kof in aknasnas. Ac kutena ma su motok e, ac fah isosyang nu in kof sac.
24 A rana ta bakwai za ku wanke tufafinku, sa’an nan za ku tsarkaka, bayan haka ku shigo sansani.”
Ke len se akitkosr kowos fah ohlla nuknuk lowos, na kowos fah nasnasla, ac kowos fah ku in ilyak nu in nien aktuktuk.”
25 Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
LEUM GOD El fahk nu sel Moses,
26 “Da kai da Eleyazar firist, da shugabannin jama’a, ku ƙidaya dukan mutane da dabbobin da aka ci da yaƙi.
“Kom ac Eleazar, wi mwet kol saya lun mwet Israel, in oakla ma nukewa ma utuku ke mweun, wi mwet sruoh ac un kosro.
27 Ku kasa ganimar kashi biyu, ku ba sojojin da suka tafi yaƙi kashi ɗaya, kashi ɗaya kuma ku ba wa jama’a.
Kitalik ma utukeni nu ke ip luo, na sang tafu lun mwet mweun, ac tafu lun mwet Israel ngia.
28 Daga sojojin da suka je yaƙin kuwa, ka ware ganima wa Ubangiji, ka ɗauki ɗaya daga cikin mutum ɗari biyar, da shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, da tumaki ɗari biyar.
Ke ip lun mwet mweun an, kom fah srela sie liki inmasrlon kais lumfoko nukewa tuh in mwe takma nu sin LEUM GOD— ke mwet sruoh, ac ke un cow, donkey, sheep ac nani.
29 Ka ɗauki wannan sashe daga rabin rabonsu ka ba wa Eleyazar firist, a matsayin sashe na Ubangiji.
Sang ma ingan nu sel Eleazar mwet tol, tuh in sie mwe sang mutal nu sin LEUM GOD.
30 Daga cikin rabin rabon Isra’ilawa, ka zaɓi ɗaya daga kowane hamsin na mutane, shanu, jakuna, tumaki, awaki ko kuma sauran dabbobi. Ka ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.”
Ke ip lun mwet nukewa saya, kom fah srela sie liki kais lumngaul nukewa ke mwet sruoh, ac oru oapana nu ke un cow, donkey, sheep, ac nani. Sang ma inge nu sin mwet Levi su liyaung Lohm Nuknuk Mutal sin LEUM GOD.”
31 Saboda haka Musa da Eleyazar suka aikata yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Moses ac Eleazar oru oana ma LEUM GOD El sapkin.
32 Yawan ganimar da sojoji suka kawo ita ce tumaki 675,000
Pisen ma wap nukewa ma un mwet mweun uh sruokya oasr ke onfoko itngoul limekosr tausin sheep ac nani,
33 shanu 72,000
itngoul luo tausin cow,
34 da jakuna 61,000.
onngoul sie tausin donkey,
35 Akwai kuma mata 32,000 da ba su yi lalata ba da namiji ba.
ac tolngoul luo tausin mutan su tia etu mukul.
36 Kashin da aka ba sojoji waɗanda suka tafi yaƙi shi ne, tumaki 337,500,
Ip lun mwet mweun uh, oasr ke tolfoko tolngoul itkosr tausin lumfoko sheep ac nani,
37 tumakin da aka ware wa Ubangiji kuwa 657 ne;
ac ip kac ma itukyang nu sin LEUM GOD oasr ke onfoko itngoul limekosr sheep ac nani.
38 shanu 36,000, shanun da aka ware wa Ubangiji kuwa 72 ne;
Pisen cow uh oasr ke tausin tolngoul onkosr, ac ip lun LEUM GOD kac oasr ke itngoul luo.
39 jakuna 30,500, jakunan da aka ware wa Ubangiji kuwa 61 ne;
Pisen donkey uh oasr ke tolngoul tausin lumfoko, ac ip lun LEUM GOD kac oasr onngoul soko.
40 mutane 16,000, mutanen da aka ware wa Ubangiji kuwa 32 ne.
Pisen mutan fusr uh oasr ke tausin singoul onkosr, ac ip lun LEUM GOD kac uh pa mutan tolngoul luo.
41 Musa ya ba wa Eleyazar abin da aka ware wa Ubangiji, kamar yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Moses el sang nu sel Eleazar takma inge, su sie mwe sang mutal nu sin LEUM GOD, oana ke LEUM GOD El sapkin.
42 Kashin da aka ba wa Isra’ilawa, wanda Musa ya ware daga cikin na waɗanda suka tafi yaƙi,
Ac ip se lun mwet Israel, ma Moses el srela liki ma lun un mwet mweun uh,
43 kashin da aka ba wa jama’a kuwa tumaki 337,500 ne,
oasr tolfoko tolngoul itkosr tausin lumfoko sheep ac nani,
44 shanu 36,000,
tolngoul onkosr tausin cow,
45 jakuna 30,500
tolngoul tausin lumfoko donkey,
46 da mutane 16,000.
ac singoul onkosr tausin mutan fusr.
47 Daga rabin kashi na Isra’ilawa, Musa ya ɗauki ɗaya daga cikin hamsin na mutane da na dabbobi, yadda Ubangiji ya umarce shi, ya ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.
Liki ip lun mwet Israel, Moses el eisla kais sie liki lumngaul nukewa, ke mwet sruoh ac ke kosro uh, ac el sang ma inge nu sin mwet Levi su karingin Lohm Nuknuk Mutal sin LEUM GOD, oana LEUM GOD El sapkin.
48 Sai shugabannin da suka shugabancin rundunar yaƙin, shugabanni na dubu-dubu da shugabanni na ɗari-ɗari, suka zo wurin Musa
Toko mwet kol su karingin un mwet mweun elos som nu yorol Moses
49 suka ce masa, “Barorinka sun ƙidaya mayaƙan da suke ƙarƙashinmu, babu ko ɗayan ya ɓace.
ac fahk, “Leum se, kut oakla mwet mweun lasr, ac wangin sie selos tuhlac.
50 Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane,’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
Ke ma inge kut use mwe yun gold, mwe lohlpo, sein gold, ring, yaring, ah in walwal, ma kais sie sesr sifani. Kut sang ma inge nu sin LEUM GOD tuh in mwe srui lasr ke El molikutla.”
51 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya da kayan adon duka daga gare su.
Moses ac Eleazar eis mwe naweyuk inge nukewa ma orekla ke gold.
52 Dukan zinariya da shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, waɗanda Musa da Eleyazar suka karɓa, suka kuma miƙa hadaya ga Ubangiji, nauyinta ta kai shekel 16,750.
Toasriyen ma inge nukewa ma mwetkol lun mwet mweun orani, alukela paun angfoko.
53 Kowane soja, ya kwashi ganima wa kansa.
Elos su tia oaoa in mwet kol lun mwet mweun elos sruokya na ma wap lalos uh.
54 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya daga shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, suka kawo cikin Tentin Sujada, don su zama abin tuni ga Isra’ilawa a gaban Ubangiji.
Ouinge Moses ac Eleazar usla gold uh nu in Lohm Nuknuk Mutal, tuh LEUM GOD Elan loango mwet Israel.

< Ƙidaya 31 >