< Ƙidaya 31 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
POI il Signore parlò a Mosè, dicendo:
2 “Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa, a kan Midiyawa. Bayan wannan za ka mutu, a kuwa tara ka ga mutanenka.”
Fa' la vendetta de' figliuoli d'Israele sopra i Madianiti; e poi tu sarai raccolto a' tuoi popoli.
3 Saboda haka Musa ya ce wa mutane, “Ku shirya waɗansu daga cikin mazanku, su tafi su yi yaƙi da Midiyawa don su ɗaukar wa Ubangiji fansa a kansu.”
E Mosè parlò al popolo, dicendo: Mettasi in ordine [un certo numero] di voi, [per andare] alla guerra, e vadano contro a Madian, per far la vendetta del Signore sopra Madian.
4 Ku aiki maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Mandate a questa guerra mille [uomini] per ciascuna di tutte le tribù d'Israele.
5 Saboda haka aka samo mayaƙa dubu goma sha biyu shiryayyu don yaƙi, maza dubu ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila.
Così furono dati mille [uomini] per ciascuna tribù, d'infra le migliaia d'Israele, [che furono in tutto] dodicimila [uomini] in ordine per la guerra.
6 Musa ya aike su zuwa yaƙi, dubu ɗaya daga kowace kabila, tare da Finehas ɗan Eleyazar, firist, wanda ya ɗauki kayayyaki daga wuri mai tsarki da ƙahoni don kiran yaƙi.
E Mosè mandò alla guerra que' mille [uomini] di ciascuna tribù, e con loro Finees, figliuolo del Sacerdote Eleazaro, il quale avea in mano gli arredi del Santuario, e le trombe da sonare.
7 Suka yi yaƙi da Midiyawa, suka kashe kowane mutum yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Ed essi fecero guerra contro a Madian, siccome il Signore avea comandato a Mosè, e uccisero tutti i maschi.
8 A cikin waɗanda aka kashe kuwa akwai Ewi, Rekem, Zur, Hur da Reba; sarakuna biyar na Mediyawa. Suka kuma kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi.
Uccisero ancora fra' loro uccisi i re di Madian, Evi, e Rechem, e Sur, e Hur, e Reba, i cinque re di Madian; uccisero eziando con la spada Balaam, figliuolo di Beor.
9 Isra’ilawa suka kwashe mata da yaran Midiyawa, a matsayin bayi. Suka kwashe shanunsu da tumakinsu da kuma dukan dukiyarsu, a matsayin ganima.
E i figliuoli d'Israele ne menarono prigioni le donne di Madian, e i lor piccoli fanciulli; e predarono tutto il lor grosso e minuto bestiame, e tutte le lor facoltà.
10 Suka ƙone dukan garuruwan da Midiyawa suke zama, da dukan sansaninsu.
E bruciarono col fuoco tutte le lor città, nelle loro stanze; e tutte le lor castella.
11 Suka kwashe dukan ganima haɗe da mutane da dabbobi,
E presero tutte le spoglie e tutta la preda, così degli uomini, come degli animali.
12 suka kawo bayi da ganiman nan, wurin Musa da Eleyazar firist, da kuma jama’ar Isra’ilawa, a sansaninsu a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko.
E addussero a Mosè e al Sacerdote Eleazaro, e alla raunanza de' figliuoli d'Israele, i prigioni e la preda, e le spoglie, nel campo, nelle campagne di Moab, che [sono] lungo il Giordano di Gerico.
13 Musa, da Eleyazar firist da dukan shugabannin jama’a, suka fito suka tarye su a bayan sansani.
E Mosè, e il Sacerdote Eleazaro e tutti i Capi della raunanza, uscirono loro incontro fuor del campo.
14 Musa kuwa ya husata da shugabannin sojojin da suke shugabannin dubbai da shugabannin ɗari-ɗarin da suka dawo daga yaƙi.
E Mosè si adirò gravemente contro a' condottieri dell'esercito, Capi di migliaia, e Capi di centinaia, che ritornavano da quella guerra.
15 Ya tambaye su ya ce, “Kun bar dukan mata da rai?
E Mosè disse loro: Avete voi scampata la vita a tutte le femmine?
16 Su ne waɗanda suka bi shawarar Bala’am suka kuma zama sanadin sa Isra’ilawa suka juya wa Ubangiji baya, har ya kawo abin da ya faru da Feyor, har annoba ya kashe dukan mutanen Ubangiji.
Ecco, esse furono quelle che, secondo la parola di Balaam, servirono a porgere a' figliuoli d'Israele [cagione di] misfatto contro al Signore, nel fatto di Peor; onde fu quella piaga nella raunanza del Signore.
17 Yanzu ku kashe dukan yara maza, ku kuma kashe kowace macen da ta yi lalata da namiji,
Ora dunque uccidete tutti i maschi d'infra i piccoli fanciulli; uccidete parimente ogni femmina che ha conosciuto carnalmente uomo.
18 amma ku bar kowace yarinyar da ba tă taɓa yin lalata da namiji ba.
E serbatevi in vita tutte le femmine che son di piccola età, le quali non hanno conosciuto carnalmente uomo.
19 “Dukanku da kuka kashe mutum, ko kuka taɓa wani da aka kashe, dole ku kasance a bayan sansani har kwana bakwai. A rana ta uku da rana ta bakwai dole ku tsabtacce kanku da kuma bayinku.
E voi, campeggiate per sette giorni fuor del campo. Ogni persona, così d'infra voi, come d'infra i vostri prigioni, che avrà ucciso alcuno, e avrà tocco alcuno ucciso, purifichisi al terzo, e al settimo giorno.
20 Ku tsarkake kowace taguwa da kuma kome da aka yi da fata, da gashin akuya, ko kuwa itace.”
Purificate parimente ogni vestimento, e ogni arnese fatto di pelle, e ogni lavorio fatto di [pel] di capra, e ogni vasello di legno.
21 Sa’an nan Eleyazar firist, ya ce wa sojojin da suka je yaƙi, “Wannan ita ce ƙa’idar da Ubangiji ya ba wa Musa.
E il Sacerdote Eleazaro disse alla gente di guerra, ch'era andata a quella guerra: Questo [è] lo statuto di legge che il Signore ha comandato a Mosè.
22 Zinariya, azurfa, tagulla, baƙin ƙarfe, kuza, darma
Ma fate passar per lo fuoco l'oro, l'argento, il rame, il ferro, lo stagno, e il piombo,
23 da dukan abin da wuta ba ta iya ci, dole yă shiga wuta sa’an nan zai zama da tsabta. Amma dole a kuma tsarkake ta da ruwan tsarkakewa. Duk abin da wuta za tă iya ci, dole a shigar da ita a ruwan tsarkakewa.
e in somma tutto ciò che può portare il fuoco; e così sarà netto; ma pure ancora sia purificato con l'acqua di purificazione; e tutto ciò che non può portare il fuoco, fatelo passar per l'acqua.
24 A rana ta bakwai za ku wanke tufafinku, sa’an nan za ku tsarkaka, bayan haka ku shigo sansani.”
E lavate i vostri vestimenti al settimo giorno, e sarete netti, e poi potrete entrar nel campo.
25 Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
Il Signore parlò ancora a Mosè, dicendo:
26 “Da kai da Eleyazar firist, da shugabannin jama’a, ku ƙidaya dukan mutane da dabbobin da aka ci da yaƙi.
Tu, e il Sacerdote Eleazaro, e i Capi delle nazioni paterne della raunanza, levate la somma delle persone che sono state menate prigioni, e del bestiame ch'è stato predato;
27 Ku kasa ganimar kashi biyu, ku ba sojojin da suka tafi yaƙi kashi ɗaya, kashi ɗaya kuma ku ba wa jama’a.
e partisci la preda per la metà, fra la gente di guerra ch'è andata a questa guerra, e tutta la raunanza.
28 Daga sojojin da suka je yaƙin kuwa, ka ware ganima wa Ubangiji, ka ɗauki ɗaya daga cikin mutum ɗari biyar, da shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, da tumaki ɗari biyar.
E leva, della gente di guerra, ch'è andata a questa guerra, un tributo per lo Signore, una testa di cinquecento, degli uomini, de' buoi, degli asini, e delle pecore.
29 Ka ɗauki wannan sashe daga rabin rabonsu ka ba wa Eleyazar firist, a matsayin sashe na Ubangiji.
Prendete [quel] tributo della metà che appartiene loro; e dallo al Sacerdote Eleazaro [per] un'offerta al Signore.
30 Daga cikin rabin rabon Isra’ilawa, ka zaɓi ɗaya daga kowane hamsin na mutane, shanu, jakuna, tumaki, awaki ko kuma sauran dabbobi. Ka ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.”
E, della metà appartenente ai figliuoli d'Israele, prendi uno, tratto di cinquanta, degli uomini, de' buoi, degli asini, delle pecore, e [in somma] di tutto il bestiame; e da' quelli a' Leviti che fanno la fazione del Tabernacolo del Signore.
31 Saboda haka Musa da Eleyazar suka aikata yadda Ubangiji ya umarci Musa.
E Mosè e il Sacerdote Eleazaro fecero come il Signore avea comandato a Mosè.
32 Yawan ganimar da sojoji suka kawo ita ce tumaki 675,000
Or la preda, [cioè] il rimasto della preda, che la gente ch'era andata a quella guerra avea fatta, [fu di] seicensettantacinquemila pecore,
e [di] settantaduemila buoi,
e [di] settantunmila asini.
35 Akwai kuma mata 32,000 da ba su yi lalata ba da namiji ba.
E quanto all'anime umane, le femmine che non aveano carnalmente conosciuto uomo, [furono] in tutto trentaduemila anime.
36 Kashin da aka ba sojoji waɗanda suka tafi yaƙi shi ne, tumaki 337,500,
E la metà, [cioè] la parte di coloro ch'erano andati a quella guerra, fu [di] trecentrentasettemila cinquecento pecore,
37 tumakin da aka ware wa Ubangiji kuwa 657 ne;
delle quali il tributo per lo Signore fu [di] seicensettantacinque [pecore];
38 shanu 36,000, shanun da aka ware wa Ubangiji kuwa 72 ne;
e [di] trentaseimila buoi, de' quali il tributo per lo Signore [fu di] settantadue [buoi];
39 jakuna 30,500, jakunan da aka ware wa Ubangiji kuwa 61 ne;
e [di] trentamila cinquecent'asini, de' quali il tributo per lo Signore [fu di] sessantun [asini];
40 mutane 16,000, mutanen da aka ware wa Ubangiji kuwa 32 ne.
e [di] sedicimila anime umane; delle quali il tributo per lo Signore [fu di] trentadue anime.
41 Musa ya ba wa Eleyazar abin da aka ware wa Ubangiji, kamar yadda Ubangiji ya umarci Musa.
E Mosè diede il tributo, levato per offerta al Signore, al Sacerdote Eleazaro, come il Signore gli avea comandato.
42 Kashin da aka ba wa Isra’ilawa, wanda Musa ya ware daga cikin na waɗanda suka tafi yaƙi,
E della metà appartenente a' figliuoli d'Israele, secondo che Mosè avea partito per metà, [fra loro, e] quelli ch'erano andati a quella guerra;
43 kashin da aka ba wa jama’a kuwa tumaki 337,500 ne,
(or la metà appartenente alla raunanza fu [di] trecentrentasettemila cinquecento pecore,
e [di] trentaseimila buoi,
e [di] trentamila cinquecent'asini,
e [di] sedicimila anime umane);
47 Daga rabin kashi na Isra’ilawa, Musa ya ɗauki ɗaya daga cikin hamsin na mutane da na dabbobi, yadda Ubangiji ya umarce shi, ya ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.
di questa metà, appartenente a' figliuoli d'Israele, Mosè prese uno, tratto di cinquanta, così degli uomini, come degli animali; e diede quelli a' Leviti che fanno la fazione del Tabernacolo del Signore; come il Signore avea comandato a Mosè.
48 Sai shugabannin da suka shugabancin rundunar yaƙin, shugabanni na dubu-dubu da shugabanni na ɗari-ɗari, suka zo wurin Musa
E i condottieri delle migliaia di quell'esercito, Capi di migliaia, e Capi di centinaia, si accostarono a Mosè;
49 suka ce masa, “Barorinka sun ƙidaya mayaƙan da suke ƙarƙashinmu, babu ko ɗayan ya ɓace.
e gli dissero: I tuoi servitori hanno fatta la rassegna della gente di guerra ch'[era] sotto la nostra condotta, e non ne manca pure uno.
50 Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane,’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
Perciò noi offeriamo [per] offerta al Signore, ciascuno ciò che gli è caduto in mano, di vasellamenti d'oro, di cerchielli da gamba, di maniglie, d'anella, e di fermagli, per pagare il riscatto delle nostre persone, davanti al Signore.
51 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya da kayan adon duka daga gare su.
E Mosè e il Sacerdote Eleazaro presero da loro tutto quell'oro, tutto lavorato in vasellamenti, e monili.
52 Dukan zinariya da shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, waɗanda Musa da Eleyazar suka karɓa, suka kuma miƙa hadaya ga Ubangiji, nauyinta ta kai shekel 16,750.
E tutto l'oro dell'offerta, che fu offerto al Signore da' Capi delle migliaia, e da' Capi delle centinaia, fu [di peso di] sedicimila settecencinquanta sicli.
53 Kowane soja, ya kwashi ganima wa kansa.
[Ma] la gente di guerra guardò per sè ciò che ciascuno avea predato.
54 Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya daga shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, suka kawo cikin Tentin Sujada, don su zama abin tuni ga Isra’ilawa a gaban Ubangiji.
E Mosè e il Sacerdote Eleazaro presero quell'oro da' Capi delle migliaia, e delle centinaia, e lo portarono nel Tabernacolo della convenenza, [per] ricordanza per li figliuoli d'Israele, nel cospetto del Signore.