< Ƙidaya 30 >
1 Musa ya ce wa shugabannin kabilan Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.
LEUM GOD El fahk nu sel Moses elan sang oakwuk inge nu sin mwet kol lun sruf lun Israel.
2 Sa’ad da mutum ya yi wa Ubangiji alkawari, ko kuwa ya rantse zai yi wani abu, kada yă ƙi cika maganarsa, amma yă cika kome da ya faɗa.
Ke sie mukul el oru sie wuleang in sang kutena ma nu sin LEUM GOD, ku orek fulahk mu el ac tui liki kutena ma, elan tia kunausla wulela lal, a elan oru ma nukewa ma el fahk mu el ac oru.
3 “Sa’ad da yarinya, wadda har yanzu tana a gidan mahaifinta ta yi wa Ubangiji alkawari, ko ta rantse za tă yi wani abu,
Ke sie mutan fusr su srakna muta in lohm sin papa tumal, el orala sie wuleang in sang sie ma nu sin LEUM GOD, ku wuleang in tui liki sie ma,
4 mahaifinta kuwa ya ji alkawarin da ta yi, bai kuma ce mata kome ba, to, sai alkawarin da ta yi da wa’adinta su tabbata.
el enenu in oru ma nukewa ma el wulela kac ku fulahk kac, sayen papa tumal fin srukak kas in lain ke el lohng kac.
5 Amma in mahaifinta ya hana ta, sa’ad da ya ji game da shi, to, ba wani daga cikin alkawari ko rantsuwar da ta yi zai tabbata; Ubangiji kuwa zai gafarta mata domin maihaifinta ya hana ta.
Papa tumal fin tia insese nu ke wuleang lun acn natul ke el lohng kac, na mutan sac tia enenu in akfalye wuleang lal. LEUM GOD El fah nunak munas nu sel, ke sripen papa tumal tia lela elan oru.
6 “In ta yi aure, sai daga baya ta yi alkawari ko kuwa leɓunanta sun furta alkawari da garaje, cewa za tă yi wani abu,
Sie mutan lolap fin orala sie wuleang ke nunak na pwaye lal, ku el finne orala ke el tia nunkala wo, oayapa el fin wuleang in tui liki sie ma, na toko el payukyak,
7 mijinta kuwa ya ji game da wannan, amma bai ce mata kome ba, to, alkawarin da ta yi da kuma rantsuwar da ta yi, su tabbata.
el enenu in orala ma el wulela ku fulahk kac, sayen mukul tumal fin srukak kas in lain ke el lohng kac.
8 Amma in mijin ya hana ta sa’ad da ya ji, zai warware alkawari da kuma rantsuwar da ta yi da garaje, Ubangiji kuwa zai gafarce ta.
Mukul tumal fin lohng kac ac tia insese nu ke wulela sac, na mutan sac tia enenu in akfalye. LEUM GOD El ac fah nunak munas nu sin mutan sac.
9 “Duk wani alkawari ko rantsuwar da gwauruwa, ko macen da aurenta ya mutu, ta yi, zai tabbata a kanta.
Sie katinmas ku sie mutan su mukul tumal el sisella, el enenu in liyaung wuleang nukewa el orala, oayapa ma nukewa ma el wulela mu el ac tui kac.
10 “In macen aure ta yi alkawari, ko ta rantse za tă yi wani abu,
Sie mutan payuk fin orala sie wuleang, ku fulahk ke kutena ma in tui kac,
11 mijinta kuwa ya ji game da wannan, amma bai ce mata kome ba, bai kuma hana ta ba, to, dukan alkawari da kuma rantsuwar da ta yi su tabbata a kanta.
na el enenu in oru ma nukewa el wulela kac, mukul tumal fin lohngak ac tia fahk kas in lain nu sel.
12 Amma in mijin ya warware su sa’ad da ya ji, to, ba wani alkawari ko rantsuwar da ya fito daga leɓunanta da zai tabbata. Mijinta ya warware su, Ubangiji kuma zai gafarce ta.
Tusruktu mukul tumal fin lohng ac sap elan tia akfalye, na mutan kial uh fah tia enenu in akfalye wuleang lal. LEUM GOD El ac nunak munas nu sel, mweyen mukul tumal ah kutongilya elan tia akfalye wuleang sac.
13 Mijinta yana iya tabbatar, ko yă rushe duk wani alkawari ko rantsuwar da ta ɗauka.
Oasr suwohs lun mukul tumal in akkeye, ku tia akkeye, kutena wuleang ma mutan kial uh orala.
14 Amma in mijinta bai ce mata kome ba, to, ya tabbatar da dukan alkawarinta da kuma rantsuwarta ke nan. Ya tabbatar da su ta wurin yin shiru sa’ad da ya ji ta.
Tusruktu ke len se tukun el lohng ke wuleang sac, a wangin kas in lain lal nu kac, na mutan sac enenu in orala ma nukewa ma el wulela kac. Mukul tumal el akkeye kas in wulela lun mutan kial ke el tia srukak kas in kutong ke len se el lohng kac.
15 Amma in ya ji, sa’an nan daga baya ya hana ta, to, zai sha hukuncin laifinta.”
Tusruktu el fin lain wuleang inge tukun len se el lohng kac, na el pa ac eis mwata ke sripen wuleang sac tia akfalyeyuk.
16 Waɗannan su ne ƙa’idodin da Ubangiji ya ba wa Musa game da dangantakar miji da matarsa, da kuma tsakanin mahaifi da’yarsa wadda har yanzu tana a gidansa.
Pa inge ma LEUM GOD El sapkin nu sel Moses ke kas in wuleang ma sie mutan lolap el oru ke el srakna muta in lohm sin papa tumal, ku ma sie mutan payuk el oru ke el muta yurin mukul tumal.