< Ƙidaya 28 >
1 Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
2 “Ka umarci Isra’ilawa cewa, ‘Ku tabbatar kun miƙa mini hadaya ta abinci ta wuta mai daɗin ƙanshi a gare ni, a daidai lokaci.’
“Isala: ili dunu ilima ilia da sema defele, ha: i manu iasu amo Na da hahawane ba: sa, amo Nama ima: ne sia: ma.
3 Ka gaya musu, ‘Ga hadaya ta ƙonawa ta kowace rana, da za ku miƙa wa Ubangiji, raguna biyu, bana ɗaya-ɗaya, marasa lahani.
Ha: i manu iasu agoane Hina Godema ima. Eso huluane, dilia da sibi mano gawali aduna ledo hamedei amo da ode afadafa esalu, amo gobele salima.
4 A miƙa rago ɗaya da safe, ɗaya kuma da yamma,
Hahabe, sibi mano afae amo gobele salima. Eno da daeya gobele salima.
5 tare da hadaya ta lallausan gari kashi ɗaya bisa goma na efan, kwaɓaɓɓe da kwalaba ɗaya na man zaitun mafi kyau.
Amo sibi mano gobesea, gilisili widi falaua1gilogala: me amola1lida olife susuligi noga: i amo ima.
6 Wannan ita ce hadaya ta ƙonawa ta kullum wadda aka kafa a Dutsen Sinai, don daɗin ƙanshi, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Amo da eso huluane iasu liligi. Dafawanedafa gogo gobesima. Isala: ili dunu da musa: degabo amo iasu Sainai Goumia ha: i manu iasu agoane i. Na da amo ea gabusiga: hahawane nabi.
7 Hadaya ta sha, za tă zama kwalaba ɗaya na ruwan inabi, da ɗan rago guda. Za a kwarara hadaya ta sha ga Ubangiji a wuri mai tsarki.
Hahabe sibi mano gobele salasea, waini hano 1lida amo oloda amoga soga: sima. Amo da waini hano iasu.
8 Ɗayan ɗan ragon kuma za a miƙa shi da yamma, tare irin hadaya ta lallausan gari, da hadaya ta sha da ka yi da safe. Wannan hadaya ce ta ƙonawa mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Daeya eno sibi mano amo hahabe hamoi defele hamoma. Amola waini hano defele ima. Amo amola da ha: i manu iasu. Hina Gode da amo ea gabusiga: hahawane naba.
9 “‘A ranar Asabbaci, za a miƙa’yan raguna biyu, bana ɗaya-ɗaya marasa lahani, tare da hadaya ta sha, da hadaya ta lallausan gari kashi biyu bisa goma na efa, kwaɓaɓɓe da mai.
Sa: bade eso amoga sibi mano gawali aduna ode afae lalelegei, ledo hamedei amo ima. Amoga2 gilogala: me widi falaua (olife susuligi bibiogoi) amola waini iasu gilisima.
10 Wannan ita ce hadaya ta ƙonawa ta kowace Asabbaci, ban da hadaya ta ƙonawa ta kullum, tare da ta hadaya ta sha.
Amo Gobei Iasu (Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu), dilia Sa: bade eso huluane hamoma. Amola amo esoha, eso huluane hamosu iasu amola ea waini hano iasu amo gilisili hamoma.
11 “‘A rana ta fari ga kowane wata, za a miƙa wa Ubangiji hadayun’yan bijimai biyu, rago ɗaya, da’yan tumaki bakwai, bana ɗaya-ɗaya, dukansu kuma marasa lahani.
Eso age oubi huluane ganodini, Hina Godema Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu hamoma. Amo da bulamagau gawali waha debe aduna, sibi gawali afae amola sibi mano gawali ode afae lalelegei fesuale, huluane da ledo hamedei noga: i fawane, amo ima.
12 Da kowane bijimi, a kasance da hadaya ta lallausan garin da aka kwaɓa da mai na kashi uku bisa goma na efa; da ɗan rago kuwa, a kasance da hadaya ta lallausan garin da aka kwaɓa da mai na kashi biyu bisa goma na efa;
Gala: ine Iasu da falaua amola olife susuligi gilisi. Bulamagau gawali afae afae amoga widi falaua3 gilogala: me gilisima. Sibi gawali amoga 2 gilogala: me falaua gilisima.
13 da kowane tunkiya kuma, a kasance da hadaya ta lallausan garin da aka kwaɓa da mai, na kashi ɗaya bisa goma na efa. Wannan hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
Sibi mano gawali afae afae amoga1 gilogala: me falaua gilisima. Amo Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu da ha: i manu iasu, amola amoga ea gabusiga: Hina Gode da hahawane naba.
14 Da kowane bijimi, za a kasance da hadaya ta sha, na rabin kwalabar ruwan inabi; da rago kuwa, a kasance da kashi ɗaya bisa uku; da kowace tunkiya kuma, a kasance da kashi ɗaya bisa huɗu. Wannan ita ce hadaya ta ƙonawa don tsayawar kowane sabon wata na shekara.
Waini iasu da agoane imunu. Bulamagau gawali afae afae amoga2lida waini hano. Sibi gawali amoga1 1/2lida waini hano. Amola sibi mano afae afae amoga 1 lida waini hano ima. Malasu da agoane gala. Oubi huluane eso age amoga, Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu gobei agoane hamoma: mu.
15 Ban da hadaya ta ƙonawa ta kullum tare da hadaya ta sha, za a miƙa bunsuru ɗaya ga Ubangiji, hadaya ce don zunubi.
Amola eso huluane Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu amola waini hano iasu amoga goudi gawali afae amo Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu amo hamoma.
16 “‘Za a yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a rana ta goma sha huɗu ga wata na fari.
Baligisu Lolo Nasu amo da Hina Godema nodoma: ne hamosa, amo da eso 14oubi age amoga hamoma.
17 A rana ta goma sha biyar ga wannan wata, za a yi biki; kwana bakwai za a ci burodi marar yisti.
Eso 15 amoga, Hina Godema dawa: ma: ne gilisisu hamoma. Amo gilisisu eso fesuale hamoma, amola amoga dilia agi da yisidi hame sali liligi fawane manu.
18 A rana ta farko, za ku yi tsattsarkan taro, ba kuwa za a yi aikin da aka saba yi na kullum ba.
Eso age amoga gilisisu da, Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Amo esoha, hawa: hamosu mae hamoma.
19 Za a miƙa hadaya ta ƙonawa da bijimai biyu, rago ɗaya, da’yan raguna bakwai, bana ɗaya-ɗaya; dukansu kuma marasa lahani ga Ubangiji.
Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu gobele salima. Amo da Hina Godema ha: i manu iasu. Amo iasu da bulamagau gawali waha debe aduna, sibi gawali afae amola ode afae lalelegei sibi mano gawali. Amo liligi da noga: idafa ledo hamedei liligi fawane.
20 Da kowane bijimi, a shirya kashi ɗaya bisa uku na efan lallausan gari, kwaɓaɓɓe da mai; da rago guda kuwa, a shirya kashi biyu bisa goma na efan lallausan gari, kwaɓaɓɓe da mai;
Amola sia: i liligi gala: ine iasu amo falaua amola olife susuligi gilisi ima. Bulamagau gawali amoga gilogala: me udiana gilisima amola sibi gawali amoga gilogala: me aduna gilisima,
21 da kowane’yan raguna bakwai, kashi ɗaya bisa goma.
amola sibi mano afae afae amoga gilogala: me afadafa gilisima.
22 A haɗa da bunsuru guda, a matsayin hadaya don zunubi, don yin muku kafara.
Amola goudi gawali afae, Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne, ima. Amo da Isala: ili dunu ilia ledo hamoi dodofema: ne hamosa.
23 Ku shirya wannan tare da hadaya ta ƙonawa ta kowace safiya.
Amo da gilisili eso huluane Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu (Gobei Iasu) amola hamoma.
24 Ta haka za a shirya abinci don hadayar da aka yi da wuta, kowace rana, har kwana bakwai don daɗin ƙanshi ga Ubangiji; a shirya shi haɗe da hadaya ta ƙonawa ta kullum, da kuma hadaya ta sha.
Amo defele, Hina Godema ha: i manu iasu ima! Amo ea gabusiga: , E da hahawane naba. Amola eso huluane Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu amola waini iasu gilisili hamoma.
25 A rana ta bakwai, za ku yi tsattsarkan taro, amma ba za a yi aikin da aka saba yi kullum ba.
Eso fesu ganodini, Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Amola amo esoga hawa: hamosu mae hamoma.
26 “‘A ranar nunan fari, sa’ad da za ku miƙa wa Ubangiji hadayar sabon hatsi, a lokacin Bikin Makoni, za a yi tsattsarkan taro, ba kuwa za a yi aikin da aka saba yi ba.
Ha: i Manu Gaheabolo Fai Lolo Nasu gilisisu amoga, eso agega, dilia da gagoma gaheabolo iasu Hina Godema iasea, Ema nodone sia: ne gadomusa: gilisima. Hawa: hamosudafa mae hamoma.
27 A miƙa hadaya ta ƙonawa da’yan bijimai biyu, rago ɗaya da’yan raguna bakwai, bana ɗaya-ɗaya don daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
Hina Gode amo gabusiga: hahawane nabima: ne, Ema Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu (gobei) agoane ima amo bulamagau gawali waha debe aduna, sibi gawali afae amola sibi mano gawali ode afae lalelegei fesuale gala, amo huluane da noga: i ledo hamedei fawane ima.
28 Da kowane bijimi a kasance da hadaya ta lallausan gari kashi uku bisa goma na efa, kwaɓaɓɓe da mai; da rago kuwa, a kasance da hadaya ta lallausan gari kashi biyu bisa goma na efa, kwaɓaɓɓe da mai;
Amola sia: i liligi Gala: ine Iasu, amo falaua amola olife susuligi gilisili ima. Bulamagau gawali amoga gilogala: me udiana gilisima amola sibi gawali amoga gilogala: me aduna gilisima,
29 da kowane’yan raguna bakwai, kashi ɗaya bisa goma.
amola sibi mano afae afae amoga gilogala: me afadafa gilisima.
30 A haɗa da bunsuru guda don yin muku kafara.
Amola goudi gawali afae Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne, ima. Amo da Isala: ili dunu ilia ledo hamoi dodofema: ne hamosa.
31 A miƙa waɗannan tare da hadayarsu ta sha, haɗe da hadaya ta ƙonawa ta kullum, da kuma hadayarta ta sha. A tabbata dabbobin nan marasa lahani ne.
Amo amola waini hano iasu, amola eso huluane Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu (Gobei Iasu) amola Gala: ine Iasu amo gilisili ima.